Da dumi-dumi: Muhammad Bozoum ya Magantu Bayan yi Masa Juyin Mulki

Date:

 

Shugaban ƙasar Nijar, Mohamed Bazoum, wanda aka hambarar da gwamnatinsa a wani juyin mulkin da sojoji suka yi, ya bayyana a shafinsa na sada zumunta cewa za a kare nasarorin da kasar ta samu.

Talla

Wasu gungun jami’an soji ne suka sanar da juyin mulkin a gidan talabijin na kasar a ranar Laraba da yamma tare da dakatar da dukkan hukumomin gwamnati.

Shuwagabannin APC Na Arewa Maso Yamma Sun Amince Da Ganduje A Matsayin Shugaban Jam’iyyar Na Kasa

Ministan harkokin waje Hassoumi Massoudou ya yi kira ga al’ummar kasar da su yi adawa da kwace ikon da sojoji suka yi.

An dai yi Allah-wadai da juyin mulkin a wajen kasar amma abin da ba a bayyana ba shi ne yadda lamarin zai kasance a Nijar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

“BAMA YI”: Kalma mai alamta tsayuwar alkiyamar raggo ko mutakabirin dansiyasa – Dr. Murtala Iliyasu Ayagi

  Daga Dr. Murtala Iliyasu Ayagi malamin a Kwalejin Koyar...

2027: Tinubu ya bayyana lokacin da zai ambata sunan wanda zai yi masa mataimaki

I'mFadar Shugaban Kasa ta ce shugaba Bola Tinubu zai...

Ciyaman din Wudil ya kaddamar da aikin gina magudanan ruwa a wasu garuruwa a yankin

Daga Maryam Adamu Mustapha   Shugaban karamar hukumar Wudil, Hon. Abba...