Yanzu-Yanzu: Godswill Akpabio ya bayyana sunayen sauran Shugabannin Majalisar Dattawan Nigeria

Date:

Daga Rahama Umar Kwaru

 

Shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio ya sanar da sunaye manyan jami’an majalisar dattawa ta 10, wanda ya ce an samar da su ne hanyar masalaha .

 

Sabbin jami’an sun hada da Sanata Opeyemi Bamidele daga jihar Ekiti a matsayin shugaban masu rinjaye na majalisar dattawa (Sanete Leader), Sanata Dave Umahi daga jihar Ebonyi a matsayin mataimakin shugaban masu rinjaye majalisar dattawa, Sanata Ali Ndume daga jihar Borno a matsayin Mai tsawatarwa na majalisar, sai kuma Sanata Lola Ashiru daga jihar Kwara a matsayin mataimakiyar mai tsawatarwa.

Talla

A biyo mu sauran na nan tafe

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Bai dace ɗalibai su rika murnar kammala karatu ta hanyoyin da ba su dace ba – Mal Ibrahim Khalil

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa ‎ ‎ ‎Shugaban majalisar Malamai ta jihar Kano...

Budaddiyar Wasika ga Gwamnan Kano kan wanda zai maye gurbin Muhuyi Magaji R/gado daga Kungiyar Lauyoyi yan Kano

Zuwa ga Mai Girma Alhaji Abba Kabir Yusuf Gwamnan Jihar Kano Gidan...

Dan majalisa Bichi ya sake biyan kuɗin makarantar dalibai 121 masu karatun digiri na biyu da na digirin digirgir

Ɗan Majalisar Wakilai mai wakiltar Mazabar Bichi a Majalisar...