Yanzu-Yanzu: Godswill Akpabio ya bayyana sunayen sauran Shugabannin Majalisar Dattawan Nigeria

Date:

Daga Rahama Umar Kwaru

 

Shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio ya sanar da sunaye manyan jami’an majalisar dattawa ta 10, wanda ya ce an samar da su ne hanyar masalaha .

 

Sabbin jami’an sun hada da Sanata Opeyemi Bamidele daga jihar Ekiti a matsayin shugaban masu rinjaye na majalisar dattawa (Sanete Leader), Sanata Dave Umahi daga jihar Ebonyi a matsayin mataimakin shugaban masu rinjaye majalisar dattawa, Sanata Ali Ndume daga jihar Borno a matsayin Mai tsawatarwa na majalisar, sai kuma Sanata Lola Ashiru daga jihar Kwara a matsayin mataimakiyar mai tsawatarwa.

Talla

A biyo mu sauran na nan tafe

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Zargin Almundahana: ICPC zata gurfanar da shugaban hukumar zabe ta Kano da wasu mutum biyu

    Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta (ICPC)...

Dalilin da ya hana ni zuwa Kano tarbar Tinubu – Ganduje

Daga Rukayya Abdullahi Maida   Tsohon shugaban jam’iyyar APC na kasa,...

Shugaban RATTAWU na Kano ya taya sabbin shugabannin kungiyar na kasa murna

Daga Aliyu Danbala Gwarzo   Shugaban kungiyar ma’aikatan rediyo, Talabijin da...

Dalilina na ziyartar gwamnan Kano Abba – Inuwa Waya

Daga Rahama Umar Kwaru Tsohon Wanda ya nemi Zama Dan...