Yanzu-Yanzu: Godswill Akpabio ya bayyana sunayen sauran Shugabannin Majalisar Dattawan Nigeria

Date:

Daga Rahama Umar Kwaru

 

Shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio ya sanar da sunaye manyan jami’an majalisar dattawa ta 10, wanda ya ce an samar da su ne hanyar masalaha .

 

Sabbin jami’an sun hada da Sanata Opeyemi Bamidele daga jihar Ekiti a matsayin shugaban masu rinjaye na majalisar dattawa (Sanete Leader), Sanata Dave Umahi daga jihar Ebonyi a matsayin mataimakin shugaban masu rinjaye majalisar dattawa, Sanata Ali Ndume daga jihar Borno a matsayin Mai tsawatarwa na majalisar, sai kuma Sanata Lola Ashiru daga jihar Kwara a matsayin mataimakiyar mai tsawatarwa.

Talla

A biyo mu sauran na nan tafe

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamna Abba Ya Sanya Hannu Kan Dokar Kafa Gaya Polytechnic

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya sanya...

Sojoji sun mikawa Tinubu Shawarwari yadda za a kawo karshen matsalar tsaron Nigeria

Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya karɓi rahoton dakarun sojan...

Shugaba Tinubu ya sake nada Buba Marwa a matsayin shugaban NDLEA

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya sake tabbatar da nadin...

Hon. Abdulmumin Jibrin Kofa Ya Koma Jam’iyyar APC a Hukumance

Hon. Abdulmumin Jibrin Kofa, ɗan majalisar wakilai mai wakiltar...