Da duminsa: Tsohon gwamnan Benue Samuel Ortom ya shiga komar EFCC

Date:

Daga Rahama Umar Kwaru

 

Yanzu haka dai tsohon gwamnan jihar Benue Samuel Ortom yana hannun hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa ta EFCC.

 

Rahotanni sun bayyana cewa hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta gayyaci tsohon gwamnan domin amsa wasu tambayoyi dangane da mukamin gwamna da ya rike.

Yanzu-Yanzu: Abba Gida-gida ya tura sunayen wadanda zai nada a matsayin kwamishinoni

Ortom, ya shiga ofishin hukumar na shiyyar Makurdi, wanda ke kan titin Alor Gordon a babban birnin jihar da misalin karfe 10:08 na safe.

Tallah

Kai tsaye ya shiga cikin ginin.

Daily trust ta ruwaito yadda Ortom ya mika bayanan bashi na Naira biliyan 187.7 ga gwamnatin Reverend Father Hyacinth Alia.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Wata sabuwa: Sanata Barau Jibrin ya gana da Baffa Bichi da Muhd Diggol

Tsohon sakataren gwamnatin Jihar Kano Dakta Abdullahi Baffa Bichi...

Rikicin Masarautar Kano: Kotu ta Sake Sabon Hukunci

A wani sabon yanayi na rikicin Masarautar Kano, Kotun...

Gidauniyar Aliko Dangote za ta rabawa ‘yan Najeriya miliyan daya shinkafa

Daga Khadija Abdullahi Aliyu   Gidauniyar Aliko Dangote ta raba buhunan...

Rufe Makarantu da azumi: Ministan Ilimi ba ta da ilimin harkokin mulki – Jafar Sani Bello

Daga Aliyu Danbala Gwarzo   Tsohon dan takarar gwamnan jihar Kano...