Yanzu-Yanzu: Abba Gida-gida ya tura sunayen wadanda zai nada a matsayin kwamishinoni

Date:

Daga Khadija Abdullahi Aliyu

 

Gwamnan jihar Kano Engr. Abba Kabir Yusuf ya turawa Majalisar dokokin jihar kano sunayen mutane 19 domin tantancesu don nada su a matsayin kwamishinonin sa Kuma yan majalisar zartarwa jiha.

 

Majiyar Kadaura24 ta SOLACEBASE ta sunayen sun hadar da :

Yanzu-Yanzu: Tinubu ya rushe majalisun gudanarwar Hukumomi, ma’aikatu da kamfanonin gwamnatin tarayya

1- Comrade Aminu Abdulsalam

2- Hon. Umar Doguwa

3- Hon. Ali Haruna Makoda

4- Hon. Abubakar Labaran Yusuf

5- Hon. Danjuma Mahmoud

Tallah

6- Hon. Musa Shanono

7- Hon. Abbas Sani Abbas

8- Haj. Aisha Saji

9- Haj. Ladidi Garko

10- Dr. Marwan Ahmad

11- Engr. Muhd Diggol

12- Hon. Adamu Aliyu Kibiya

13- Dr. Yusuf Kofar Mata

14- Hon. Hamza Safiyanu

15- Hon. Tajo Usman Zaura

16- Sheikh Tijjani Auwal

17- Hon. Nasiru Sule Garo

18- Hon. Haruna Isa Dederi

19- Hon. Baba Halilu Dantiye

Rahotanni daga majalisar sun tabbatar da gwamnan ya tura sunaye, kuma kowanne lokaci daga yanzu za’a sanar da lokacin da za’a fara tantance wadanda aka tura sunayen nasu.

 

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Wata sabuwa: Sanata Barau Jibrin ya gana da Baffa Bichi da Muhd Diggol

Tsohon sakataren gwamnatin Jihar Kano Dakta Abdullahi Baffa Bichi...

Rikicin Masarautar Kano: Kotu ta Sake Sabon Hukunci

A wani sabon yanayi na rikicin Masarautar Kano, Kotun...

Gidauniyar Aliko Dangote za ta rabawa ‘yan Najeriya miliyan daya shinkafa

Daga Khadija Abdullahi Aliyu   Gidauniyar Aliko Dangote ta raba buhunan...

Rufe Makarantu da azumi: Ministan Ilimi ba ta da ilimin harkokin mulki – Jafar Sani Bello

Daga Aliyu Danbala Gwarzo   Tsohon dan takarar gwamnan jihar Kano...