Yanzu-yanzu: Shugaba Tinubu ya dakatar da Gwamnan CBN, Emefiele

Date:

Daga Aliyu Danbala Gwarzo

 

shugaban kasa Bola Tinubu ya dakatar da Godwin Emefiele a matsayin gwamnan babban bankin Najeriya (CBN) a ranar juma’ar nan.

 

Daraktan yada labaran ofishin Sakataren gwamnatin tarayya Willie Badsey ne ya bayyana hakan ta cikin wata sanarwa da ya fitar.

Da dumi-dumi: Da na sami Kwankwaso a fadar shugaban kasa da na dalla masa Mari – Ganduje

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya dakatar da gwamnan babban bankin kasa, Mista Godwin Emefiele, CFR, daga aiki ba tare da bata lokaci ba,”

“Wannan ya biyo bayan binciken da ake a ofishin da kuma sauye-sauyen da ake shirin yi a bangaren hada-hadar kudi na tattalin arzikin Nigeria.

An umurci Mista Emefiele da ya gaggauta mika al’amuran ofishinsa ga Mataimakin Gwamnan mai kula da sashin Ayyuka), wanda zai yi aiki a matsayin Gwamnan Babban Bankin kasar har sai an kammala binciken.”

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Bai dace ɗalibai su rika murnar kammala karatu ta hanyoyin da ba su dace ba – Mal Ibrahim Khalil

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa ‎ ‎ ‎Shugaban majalisar Malamai ta jihar Kano...

Budaddiyar Wasika ga Gwamnan Kano kan wanda zai maye gurbin Muhuyi Magaji R/gado daga Kungiyar Lauyoyi yan Kano

Zuwa ga Mai Girma Alhaji Abba Kabir Yusuf Gwamnan Jihar Kano Gidan...

Dan majalisa Bichi ya sake biyan kuɗin makarantar dalibai 121 masu karatun digiri na biyu da na digirin digirgir

Ɗan Majalisar Wakilai mai wakiltar Mazabar Bichi a Majalisar...