Yanzu-yanzu: Shugaba Tinubu ya dakatar da Gwamnan CBN, Emefiele

Date:

Daga Aliyu Danbala Gwarzo

 

shugaban kasa Bola Tinubu ya dakatar da Godwin Emefiele a matsayin gwamnan babban bankin Najeriya (CBN) a ranar juma’ar nan.

 

Daraktan yada labaran ofishin Sakataren gwamnatin tarayya Willie Badsey ne ya bayyana hakan ta cikin wata sanarwa da ya fitar.

Da dumi-dumi: Da na sami Kwankwaso a fadar shugaban kasa da na dalla masa Mari – Ganduje

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya dakatar da gwamnan babban bankin kasa, Mista Godwin Emefiele, CFR, daga aiki ba tare da bata lokaci ba,”

“Wannan ya biyo bayan binciken da ake a ofishin da kuma sauye-sauyen da ake shirin yi a bangaren hada-hadar kudi na tattalin arzikin Nigeria.

An umurci Mista Emefiele da ya gaggauta mika al’amuran ofishinsa ga Mataimakin Gwamnan mai kula da sashin Ayyuka), wanda zai yi aiki a matsayin Gwamnan Babban Bankin kasar har sai an kammala binciken.”

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Shugabannin Hukumomi a Kano Sun Yaba Da Ayyukan Abba, Sun Nemi Ya Nemi Wa’adi Na Biyu

Kungiyar shugabannin hukumomi da ma'aikatun gwamnatin jihar Kano ta...

Idan mu ka rungumi Addu’o’i ba abun da Amurka za ta iya yiwa Nigeria – SKY

Shahararren ɗan kasuwa a Kano, Alhaji Kabiru Sani Kwangila...

Shugaban APC na Kano Abdullahi Abbas ya Magantu Kan Zargin raba Ramat da Kujerarsa

Shugaban jam’iyyar APC na Jihar Kano, Alhaji Abdullahi Abbas,...

Iftila’i: An tsinci gawar wata dattijuwa mai shekaru 96 cikin rami masai a Kano

A ranar Alhamis al’ummar ƙauyen Sarai da ke ƙaramar...