Batanci: Gwamnatin Kano ta ce Bata karbi tuban Abduljabar ba

Date:

Daga Nasiba Rabi’u Yusuf

Kwamishinan harkokin addinai na jihar Kano, Dr.Tahar Adam, (Baba Impossible) ya baiyana cewa gwamnatin jihar Kano Bata karbi tuban Abduljabbar ba.

A cewarsa sakon Muryar da Abduljabar ya fitar bata nuna cewar ya tuba ba, illa janyewar da yake cewa ya yi, Yace duk wanda aka samu da lefin batanci ga Annabi Muhammad Sallallahu alaihi Wasallam to babu maganar tuba illa zartar da hukunci akansa.

Kwamishinann yace a yanzu haka suna kan rubuta rahoton da zasu aikewa ga gwamna Ganduje da shi domin daukar matakin da ya dace.

Daga nan yaja hankalin al’umma da su guji daukar doka a hannunsu domin gwamnati ba zata saurarawa duk wanda aka samu da yunkurin tada husuma ba.

89 COMMENTS

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Bayan shekaru 20, Kotun Ƙoli ta sanya ranar yanke hukunci kan rikicin masarautar Gwandu

Kotun Koli ta sanya ranar yanke hukunci kan daukaka...

Hukumar Shari’ah ta kaddamar da kwamatoci domin kawo sauye-sauye game da cigaban Shari’a a jihar Kano

  Hukumar Shari'ah ta jihar Kano karkashin jagorancin mukaddashin shugabanta...

Rundunar yansanda ta kasa ta aiko sabon kwamishina Kano

    Hukuamr Ƴansanda ta Najeriya ta amince da naɗi CP...

Yadda akai na bukaci Tinubu ya sauya sunan FCE Kano zuwa sunan Maitama sule

Daga Rahama Umar Kwaru   Mataimakin shugaban majalisar dattawan Nigeria Sanata...