Batanci: Gwamnatin Kano ta ce Bata karbi tuban Abduljabar ba

Date:

Daga Nasiba Rabi’u Yusuf

Kwamishinan harkokin addinai na jihar Kano, Dr.Tahar Adam, (Baba Impossible) ya baiyana cewa gwamnatin jihar Kano Bata karbi tuban Abduljabbar ba.

A cewarsa sakon Muryar da Abduljabar ya fitar bata nuna cewar ya tuba ba, illa janyewar da yake cewa ya yi, Yace duk wanda aka samu da lefin batanci ga Annabi Muhammad Sallallahu alaihi Wasallam to babu maganar tuba illa zartar da hukunci akansa.

Kwamishinann yace a yanzu haka suna kan rubuta rahoton da zasu aikewa ga gwamna Ganduje da shi domin daukar matakin da ya dace.

Daga nan yaja hankalin al’umma da su guji daukar doka a hannunsu domin gwamnati ba zata saurarawa duk wanda aka samu da yunkurin tada husuma ba.

89 COMMENTS

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamna Abba ya yi Allah-wadai da kisan gillar da aka yi wa wasu matasan Kano biyu a Benue

Gwamnan jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya yi...

Rashin Jami’ar Mallakin jihar a shiyyar Kano ta Arewa na kokarin bayar da yankin baya – Alh. Mustapha Ahmad Gwadabe

Daga Shehu Hussaini Ahmad Getso An bukaci Gwamnatin jihar Kano...

Sarkin Musulmi ya ba da umarnin fara duban watan Almuharram a Nigeria

Daga Rukayya Abdullahi Maida   Fadar mai alfarma Sarkin Musulmi Alhaji...

Yan uwan wata mata sun zargi Asibitin Malam Aminu Kano da sakaci wajen mutuwar yar uwarsu

Daga Sadiya Muhammad Sabo   Yan uwan wata mata da ta...