Ganduje ya nada Wanda Zai Gaji Muhuyi Magaji a Hukumar yaki da rashawa ta Kano

Date:

Daga Amira Sanusi


Gwamna Abdullahi Umar Ganduje na jihar Kano ya amince da nadin Barista Mahmoud Balarabe, wanda a halin yanzu shi ne Darakta na Mai lura da shigar da kara na Ma’aikatar Shari’a ta jihar, a matsayin mukaddashin Shugaban Hukumar karbar karbar korafe-karafe da yaki da Cin Hanci da Rashawa ta jihar Kano.


Sanarwar nadin na dauke ne Cikin wata sanarwa da Babban Sakataren yada labaran gwamna Malam Abba Anwar ya aikowa Kadaura24.


 Sanarwar nadin ta fara aiki nan take kuma Gwamna Ganduje ya umarci mukaddashin Shugaban Hukumar da ya gudanar da ayyukansa yadda ya kamata, bisa ga tsarin da dokar da aka kafa Hukumar akai

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Bayan shekaru 20, Kotun Ƙoli ta sanya ranar yanke hukunci kan rikicin masarautar Gwandu

Kotun Koli ta sanya ranar yanke hukunci kan daukaka...

Hukumar Shari’ah ta kaddamar da kwamatoci domin kawo sauye-sauye game da cigaban Shari’a a jihar Kano

  Hukumar Shari'ah ta jihar Kano karkashin jagorancin mukaddashin shugabanta...

Rundunar yansanda ta kasa ta aiko sabon kwamishina Kano

    Hukuamr Ƴansanda ta Najeriya ta amince da naɗi CP...

Yadda akai na bukaci Tinubu ya sauya sunan FCE Kano zuwa sunan Maitama sule

Daga Rahama Umar Kwaru   Mataimakin shugaban majalisar dattawan Nigeria Sanata...