Ba zan bar Siyasa ba har lokacin da zan bar Duniya – Mal Shekarau

Date:

Tsohon Gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekarau ya ce zai ci gaba da harkokin siyasa har zuwa lokacin da zai bar duniya.

Malam Shekarau ya bayyana hakan ne yayain taron manema labarai da ya kira a gidan sa a wani bangare na bikin cikar sa shekaru 70 da haihuwa.

InShot 20250309 102512486

Shekarau ya ce wajibi ne ɗan adam ya shiga harkar siyasa don kawo canji mai kyau.

A cewar Shekarau, shiga siyasa lamari ne da zai baiwa dan adam dama ya bada gudunmawar da wajen taimakawa al’umma, inda ya ce burin da a duniya shine taimakon al’umma.

Shekarau ya kara da cewa ya kamata dai mutum ya shiga siyasa da kyakkyawar niyya, inda ya ce shi ya sha fada cewa ya na kula da addinin sa na Musulunci a harkokin siyasar sa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Dalibai 22 sun kammala karatu da daraja ta 1 a bikin yaye ɗalibai na farko na Jami’ar Baba-Ahmed Kano

Jami’ar Baba-Ahmed, Kano ta gudanar da bikin yaye ɗalibai...

Rundunar Sojin Amuruka ta kammala tsara yadda za ta kawo wa Nigeria hari

  Rundunar sojin Amurka da ke Afirka, AFRICOM, ta gabatar...

Kalaman Trump: Gwamnatin Nigeria ta Fara tattaunawa da Gwamnatin Amuruka

Gwamnatin Najeriya ta ce a gwamnantance tana tattaunawa da...

Barazanar Amuruka: Tinubu ya bukaci yan Nigeria su kwantar da hankulansu

Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya yi kira ga...