Da dumi-dumi: ASUU ta sanar da ranar da zata fara yajin aiki

Date:

Shugabancin Kungiyar Malaman Jami’o’i ta Najeriya (ASUU) ta umurci dukkan rassanta a fadin kasar da su fara yajin aikin gargadi na makonni biyu daga ranar Litinin mai zuwa.

Daily Trust ta rawaito cewa shugaban ASUU, Farfesa Chris Piwuna, ne ya sanar da hakan a yayin taron manema labarai da ake gudanarwa a cibiyar kungiyar da ke Jami’ar Abuja.

Piwuna ya ce an yanke shawarar fara yajin aikin gargadi ne saboda gazawar gwamnatin tarayya wajen aiwatar da abubuwan da kungiyar ke bukata.

Idan za a iya tunawa Kadaura24 ta rawaito kungiyar ta ASUU ta jima ta yiwa gwamnatin tarayya barazanar tafiya yajin aikin.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Kungiyar Lauyoyi yan asalin jihar Kano sun mika korafi ga kasashen Amuruka Ingila da UN kan zargin kisan a Tudun Wada

Kungiyar Lauyoyin Yan Asalin Jihar Kano (National Forum of...

Kananan Hukumomin Tarauni Rogo da Doguwa sun zamo koma baya wajen yin rijistar Masu zabe a Kano

Rahotanni sun nuna cewa ya zuwa yanzu kananan hukumomin...

Taron Zuba Jari na Bauchi: Sabuwar Damar Bunƙasar Tattalin Arziki – Daga Lawal Muazu Bauchi

  Ga dukkan alamu, Jihar Bauchi na fitowa a hankali...

Jami’an Civil defence sun kama dilan wiwi a Kano

Rundunar tsaron farar hula (NSCDC) a jihar Kano ta...