Gwamnatin Kano ta nemi majalisar dokokin jihar ta haramta auren jinsi

Date:

Gwamnatin jihar Kano ta buƙaci majalisar dokokin jihar ta haramta abubuwan da suka shafi auren jinsi da dangoginsa.

Gwamnatin ta ɗauki matakin ne bayan taron majalisar zartaswar jihar da aka gudanar ranar Laraba.

Cikin ƙunshin ƙudurorin da majalisar zartaswar ta aike wa majalisar dokokin – wanda kwamishinan ƙasa da safiyo, Abduljabbar Mohammed Umar ya sanya wa hannu, ta buƙaci da majalisar ta amince da dokar da za ta haramta duk wani abu da ya shafi auren jinsi a a faɗin jihar.

Gwamnatin Kano Ta Ayyana Ranar Hutun Mauludi

Jihar Kano da ke arewacin Najeriya na daga cikin jihohin ƙasar da ke amfani da shari’ar addinin musulunci – wadda a dokokinta suka haramta auren jinsi, tare da tanadar hukunci mai tsanani ga wanda ya aikata.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Yan sanda a Kano sun lashi takobin samar da ingantaccen tsaro a ranar Takutaha

Kwamishinan ‘Yan Sandan Jihar Kano, CP Ibrahim Adamu Bakori,...

Gwamnatin Kano Ta Ayyana Ranar Hutun Mauludi

Gwamnatin Jihar Kano ta bayyana gobe Juma’a, 12 ga...

INEC ta yi Allah-wadai da masu yakin neman zabe tun kafin lokaci ya yi

Hukumar zaɓe ta ƙasa (INEC) ta yi Allah wadai...

Yin rijistar katin Zabe zata taimaki addinin musulunci da musulmai – Mal Usman Mai Dubun Isa

Shahararren mai yabon Manzon Allah (S A W) Malam...