Ba a ga watan Maulidi a Nigeria ba – Sarkin Musulmi

Date:

Fadar Mai alfarmar Sarkin Musulmi Alhaji Muhammad Sa’ad abubakar na III ta aiyana ranar Litinin 25 ga watan Agusta ta zama 1 ga watan Rabi’ul Auwal 1447.

Shugaban Kwamitin Bayar da Shawara kan Harkokin Addinin Musulunci a Majalisar Sarkin Musulmin kuma Wazirin Sakkwato Farfesa Sambo Wali Junaid ya fitar da bayanin cewa ba a samu ganin jinjirin watan Safar ba a ranar Asabar a Najeriya.

FB IMG 1753738820016
Talla

“Kwamitin Ganin Wata na Ƙasa da na Harkokin Addini a Majalisar Sarkin Musulmi ba su samu bayanin fitar sabon watan Rabi’ul Auwal ba a ranar Asabar 29 ga watan Safar.

Zargin Almundahana: EFCC da ICPC Sun Gano Naira Biliyan 6.5 A Asusun Guda Cikin Manyan Hadiman Gwamnan Kano

“Don haka Lahadi 24 ga watan Agusta za ta zama 30 ga watan Safar 1447,” a cewarsa.

Ya ƙara da cewa Sarkin Musulmi ya aiyana Litinin a matsayin farkon watan Rabi’ul Auwal bayan amincewa da rahoton rashin ganin wata da aka bayar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Karamin Minista Yusuf Ata ya mayarwa da Abdullahi Abbas Martani

Karamin Ministan Ma’aikatar Gidaje da Bunƙasa Birane na tarayyar...

APCn Kano ta Kai karar Minista Yusuf Ata wajen Shugaban Kasa Tinubu

Jam’iyyar APC a Kano ƙarƙashin jagorancin shugaban jam’iyya Abdullahi...

‎Gwamnati ta ba da umarnin rufe makarantun kwana 47 a faɗin Najeriya ‎

‎Gwamnatin Tarayya ta bayar da umarnin rufe makarantun kwana...