An sake sauya lokacin jana’izzar Aminu Ɗantata – Gwamnatin Nigeria

Date:

Gwamnatin tarayyar Nigeria ta ce Hukumomi a Kasar Saudiyyar sun mayar da jana’izar Alhaji Aminu Dantata zuwa bayan Sallar Maghariba .

Ministan yada labaran Nigeria Muhammad Idris ne ya bayyana hakan ga gidan Radio BBC .

InShot 20250309 102512486
Talla

Ya ce tun da sanyin safiyar Wannan Rana ta talata ne aka Kai gawar Marigayin bayan da Kasar ta Saudiyya ta Amince da Binne Marigayin .

Idan za a iya tunawa da sanyi safiyar Wannan Rana ta talata aka ce za a yi jana’izar da la’asar , Amma aka sauya lokacin zuwa Magaribar Wannan Rana

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rahoto: An kwantar da Buhari a ICU a Landan

  Tsohon Shugaban Kasa Muhammadu Buhari na fama da rashin...

Kacibus: A karon farko an hadu tsakanin Gwamnan Abba da Sarki Aminu Ado a Madina

Daga Khadija Abdullahi Aliyu   A karon farko an hadu tsakanin...

Yanzu-yanzu: An zabi sabon shugaban jami’ar Bayero BUK

Daga Rahama Umar kwaru   Farfesa Haruna Musa ya zama sabon...