An sake sauya lokacin jana’izzar Aminu Ɗantata – Gwamnatin Nigeria

Date:

Gwamnatin tarayyar Nigeria ta ce Hukumomi a Kasar Saudiyyar sun mayar da jana’izar Alhaji Aminu Dantata zuwa bayan Sallar Maghariba .

Ministan yada labaran Nigeria Muhammad Idris ne ya bayyana hakan ga gidan Radio BBC .

InShot 20250309 102512486
Talla

Ya ce tun da sanyin safiyar Wannan Rana ta talata ne aka Kai gawar Marigayin bayan da Kasar ta Saudiyya ta Amince da Binne Marigayin .

Idan za a iya tunawa da sanyi safiyar Wannan Rana ta talata aka ce za a yi jana’izar da la’asar , Amma aka sauya lokacin zuwa Magaribar Wannan Rana

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Da dumi-dumi: Tinubu ya Iso Kano domin ta’aziyyar Dantata

Shugaban Nigeria Bola Ahmad Tinubu ya iso jihar Kano...

ALGON ta Kano Sa’adatu Soja ta sami sabon matsayi a kungiyar ALGON ta Ƙasa

Daga: Aliyu Danbala Gwarzo. Shugabar karamar hukumar Tudunwada kuma ALGON...

Da dumi-dumi: Tinubu zai zo Kano

Shugaban Kasa Bola Ahmad Tinubu zai zo Kano ranar...

Tinubu ya sauya sunan jami’ar Maiduguri zuwa Sunan Muhd Buhari

Shugaba Bola Tinubu ya sauya sunan Jami'ar Maiduguri zuwa...