An sake sauya lokacin jana’izzar Aminu Ɗantata – Gwamnatin Nigeria

Date:

Gwamnatin tarayyar Nigeria ta ce Hukumomi a Kasar Saudiyyar sun mayar da jana’izar Alhaji Aminu Dantata zuwa bayan Sallar Maghariba .

Ministan yada labaran Nigeria Muhammad Idris ne ya bayyana hakan ga gidan Radio BBC .

InShot 20250309 102512486
Talla

Ya ce tun da sanyin safiyar Wannan Rana ta talata ne aka Kai gawar Marigayin bayan da Kasar ta Saudiyya ta Amince da Binne Marigayin .

Idan za a iya tunawa da sanyi safiyar Wannan Rana ta talata aka ce za a yi jana’izar da la’asar , Amma aka sauya lokacin zuwa Magaribar Wannan Rana

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Tinubu ya taya tsohon Gwamnan Kano, Shekarau murnar cika shekaru 70

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya taya tsohon Gwamnan...

Abdulmumin Kofa ya koma APC tare da bayyana goyon bayansa ga Tinubu

Abdulmumin Jibri Kofa, ɗan majalisar wakilai mai wakiltar Kiru...

Labari mai dadi: Nahcon ta rage kudin kujerar hajjin 2026

Shugaban hukumar NAHCON Kula da aikin hajji ta Nigeria ...

Shugabannin Hukumomi a Kano Sun Yaba Da Ayyukan Abba, Sun Nemi Ya Nemi Wa’adi Na Biyu

Kungiyar shugabannin hukumomi da ma'aikatun gwamnatin jihar Kano ta...