Mawaki Rarara zai angonce da Jaruma Aisha Humairah

Date:

Daga Abdullahi Shu’aibu Hayewa

 

Shahararren mawakin siyasar nan Dauda Kahutu Rarara zai auri Jarumar Kannywood Aisha Humaira.

Kamar yadda wata majiya ta kusa da Angon ta rawaitowa majiyar kadaura24 ta ta Kano Times wadda ta nemi a sakaya sunanta, ta ce za a daura auren ne a yau Juma’a bayan sallar juma’a a birnin Maiduguri na jihar Borno.

IMG 20250415 WA0003
Talla

 

Majiyar ta bayyana cewa, “An shirya komai, za a daura auren ne a Maiduguri bayan sallar Juma’a.

Rarara ya yi aiki tare da Aisha Humaira tsawon shekaru. Dangantakar su, a cewar majiyar ta wuce ta aiki kadai.

InShot 20250309 102403344

“Rarara ya kan yi wasu daga cikin wakokinsa tare da Aisha, suna da kyakykyawar alaƙa wacce sosai, ga duk wanda ya san dangantakarsu ba zai yi mamakin don ance Rarara zai Auri Aisha Humairah.” in ji majiyar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Iftila’i: Bam ya fashe a Kano ya hallaka wasu ya kuma jikkata wasu

Aƙalla mutum biyar ne aka tabbatar da rasuwarsu, yayin...

Kotu a Kano ta sami wani Tela da laifin takurawa makwabtansa da karar keken dinki

Wata kotu a Kano ta samu wani tela da...

“BAMA YI”: Kalma mai alamta tsayuwar alkiyamar raggo ko mutakabirin dansiyasa – Dr. Murtala Iliyasu Ayagi

  Daga Dr. Murtala Iliyasu Ayagi malamin a Kwalejin Koyar...

2027: Tinubu ya bayyana lokacin da zai ambata sunan wanda zai yi masa mataimaki

I'mFadar Shugaban Kasa ta ce shugaba Bola Tinubu zai...