Mawaki Rarara zai angonce da Jaruma Aisha Humairah

Date:

Daga Abdullahi Shu’aibu Hayewa

 

Shahararren mawakin siyasar nan Dauda Kahutu Rarara zai auri Jarumar Kannywood Aisha Humaira.

Kamar yadda wata majiya ta kusa da Angon ta rawaitowa majiyar kadaura24 ta ta Kano Times wadda ta nemi a sakaya sunanta, ta ce za a daura auren ne a yau Juma’a bayan sallar juma’a a birnin Maiduguri na jihar Borno.

IMG 20250415 WA0003
Talla

 

Majiyar ta bayyana cewa, “An shirya komai, za a daura auren ne a Maiduguri bayan sallar Juma’a.

Rarara ya yi aiki tare da Aisha Humaira tsawon shekaru. Dangantakar su, a cewar majiyar ta wuce ta aiki kadai.

InShot 20250309 102403344

“Rarara ya kan yi wasu daga cikin wakokinsa tare da Aisha, suna da kyakykyawar alaƙa wacce sosai, ga duk wanda ya san dangantakarsu ba zai yi mamakin don ance Rarara zai Auri Aisha Humairah.” in ji majiyar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamnatin Kano ta dakatar da nuna tallan maganin Gargajiya a Fina-finai da yawo a tituna

A wani mataki na tabbatar da bin ka'idoji tare...

Da dumi-dumi: NNPP ta nemi afuwar Tinubu kan kalaman suka da ake zargin Kwankwaso ya yi masa

  Jam’iyyar NNPP ta nemi afuwar Shugaban kasa Bola Tinubu...

Gwamnatin Kano ta dakatar da Dadin kowa, Labarina, Jamilun jidda da wasu fina-finai 19

Daga Maryam Muhammad Ibrahim   A kokarinta na tabbatar da ana...

2027: Hon Abdulmumin Jibrin Kofa ya bayyana Matsayarsa kan takarar gwamnan Kano

Daga Zakariya Adam Jigirya   Dan Majalisar tarayya mai wakiltar kananan...