Tinubu ya sake ƙaddamar da aiki titin Abuja zuwa Kaduna

Date:

Shugaba Bola Tinubu ya kaddamar da aikin sake gina babbar hanya daga Abuja zuwa Abuja zuwa Kaduna zuwa Zaria zuwa Kano.

Uba Sani gwamnan Kaduna ne ya wakilci Tinubu a wajen taron.

FB IMG 1744283415267
Talla

A wajen taron kaddamar da aikin, wanda ya gudana a Jere a karamar hukumar Kagarko a jiya Lahadi, Sani ya ce titin babbar hanya ce mai matukar muhimmanci ga rayuwar zamantakewa da tattalin arzikin Arewacin Najeriya.

Gwamnatin Kano za ta inganta walwala ma’aikatan dake kula da harkokin kudi – Babbar Akanta

Ya bayyana hanyar a matsayin babbar hanyar da ta haɗa babban birnin tarayya Abuja zuwa sama da jahohi 12 a shiyyar arewa ta tsakiya, arewa maso yamma da arewa maso gabas.

Daily Nigerian Hausa ta tuna cewa watannin baya Ministan Aiyuka, David Umahi, yayin ƙaddamar da aikin wani sashe na titin ya ce za a kammala aikin titin mai tsawon kilomita 700, ya ce za a kammala shi a cikin watanni 14.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Yadda gwamnan Kano ya ke rabon kujerun aikin hajjin bana kamar gyada

Daga Rahama Umar Kwaru Al'ummar jihar Kano na cigaba da...

An sulhunta tsakanin Nigeria da Nijar

Gwmanatin Sojin Nijar ta sanar da cewa sun sasanta...

Neman shahara: Hukumar Hisbah ta kama Matashin da ya lashi al’aurar akuya

Daga Aliyu Danbala Gwarzo   Jami’an hukumar Hisbah ta jihar Kano...

2025 Ina Fatan Za ‘ a Yi Aikin Hajjin Da Ba a Taba Yin Irin Sa Ba a Nijeriya – Sheikh Abdullahi Sale Usman

By Ismail Yusuf Makwarari Shugaban hukumar kula da aikin Hajji...