Inganta tsaro: Kwamitin tsaro a Kano ta gana da masu ruwa da tsaki a harkar

Date:

Daga Aliyu Danbala Gwarzo

 

Kwamin tsaro da yaki da fadan daba a jihar Kano ya gana da Daraktan hukumar DSS da Rundunar yan sanda da masu ruwa da sha’anin tsaro don inganta tsaro a Kano.

Shugaban kwamitin Dr. Yusuf K/Mata a ganawarsa da manema labarai ya ce sun kai ziyarar ne domin tattauna muhimman batutuwa da suka shafi tsaro tare da neman goyon bayan jami’an tsaro domin samun nasarar aikin da aka dorawa musu.

InShot 20250115 195118875
Talla

Sannan ya bukaci hadin kan jami’an tsaron domin magance matsalar a Jihar Kano.

Da yake karin haske kwamishinan ma’aikatar yada kabarai da al’amuran cikin gida ta Jihar Kano, Comrd. Ibrahim Waiya, ya yabawa Rundunar Yan Sanda ta Jihar Kano, bisa rawar da suke takawa wajan inganta tsaro a Jihar.

Sabon Rikici ya Barke Tsakanin Jiga Jigan NNPP Kwankwasiyya a Kano

A jawabinsa AIG Salman Dogo Garba, ya yabawa gwamnan Jihar Kano Engr Abba Kabir Yusuf bisa samar da kwamitin.

Ya kuma ce a shirye suke su bada gudunmawa wajan magance matsalar tsaro a Jihar Kano.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Bai dace ɗalibai su rika murnar kammala karatu ta hanyoyin da ba su dace ba – Mal Ibrahim Khalil

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa ‎ ‎ ‎Shugaban majalisar Malamai ta jihar Kano...

Budaddiyar Wasika ga Gwamnan Kano kan wanda zai maye gurbin Muhuyi Magaji R/gado daga Kungiyar Lauyoyi yan Kano

Zuwa ga Mai Girma Alhaji Abba Kabir Yusuf Gwamnan Jihar Kano Gidan...

Dan majalisa Bichi ya sake biyan kuɗin makarantar dalibai 121 masu karatun digiri na biyu da na digirin digirgir

Ɗan Majalisar Wakilai mai wakiltar Mazabar Bichi a Majalisar...