Kungiyar ACF ta yi wa Ganduje martani

Date:

 

 

Kungiyar tuntuba ta Arewa ACF da wasu masu faɗa aji a yankin sun bayyana cewa babu wanda zai iya tilastawa yankin sake zaben Tinubu a shekara ta 2027.

Kungiyar ta yi fatali da kalaman shugaban jam’iyyar APC na kasa Abdullahi Ganduje inda tace babu wanda zai ci wa yankin albasa ta hanyar yin wannan ikirari.

InShot 20250115 195118875
Talla

Suna wadannan kalaman ne domin martani ga kalaman Ganduje cewa masu neman shugabancin kasar daga yankin arewa su jira sai 2031 domin yin takara, yana mai jaddada cewa Tinubu sai yayi mulki karo na biyu.

Idan za a iya tunawa Kadaura24 ta rawaito Ganduje ya bayyana cewa duk wani dan arewa da yake son zama Shugaba Kasa to ya ajiye bukatarsa har sai Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya gama shekarunsa 8.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Yanzu-yanzu: Dangote ya rage farashin man fetur a Nigeria

Matatar mai ta dangote ta rage farashin man fetur...

Muna bukatar kayan aiki domin magance matsalar tsaro a karamar hukumar Nasarawa – Muhd Haruna Black

Kwamandan Jami'an sintiri na karamar hukumar Nasarawa a jihar...

Da dumi-dumi: An Sanya dokar Hana fita a Kaduna

Gwamnatin Kaduna ta sanya dokar taƙaita zirga-zirga ta tsawon...

Yanzu-Yanzu: An ɗage jana’izar Aminu Ɗantata saboda wasu dalilai

Gwamnatin Najeriya ta sanar da ɗage jana'izar fitaccen ɗankasuwar...