Ku mai da hankali wajen gina rayuwar al’umma – Sarkin Kano na 16 ga Kungiyar matan Arewa

Date:

Daga Sani Idris maiwaya

 

Sarkin Kano na 16 Khalifa Muhammad Sanusi II ya bukaci kungiyoyin da ke taimakawa al’umma marasa karfi da su mai da hankali wajen bijiro da ayyukan da za su ciyar da al’umma Gaba.

Muhammadu Sunusi na biyu ya bayyana hakan ne lokacin da Shugaban gidauniyar matan arewa karkashin jagorancin Hajiya Binta Umar tare da dukkanin Ayarinta su kaiwa Sarkin ziyarar a fadarsa.

InShot 20250115 195118875
Talla

Sarkin ta bakin wazirin Kano Alhaji Sa’ad Shehu Gidado ya ce sarki ya gode musu da wannan ziyara da Suka kai masa haka kuma masarautar Kano za ta basu gudunmuwa wajen ganin sun taimakawa marasa karfi a jihar nan.

Rundunar yansandan Kano ta baiwa al’ummar Sheka kwana 1 su kai mata Sunayen yan daban unguwar

A nata jawabin shugabar gidauniyar matan arewa Hajiya Binta Umar ta ce sun je fadar ne domin neman albarkar Sarki da kuma neman shawara a kan yanda za su rika taimakawa al’umma da kayan tallafi daban-daban domin Su zamo masu dogaro da kai.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Da dumi-dumi: Kamfanin NNPC ya rage farashin man fetur a Nigeria

Kamfanin albarkatun man fetur na Nigeria NNPCL ya rage...

Dawo da Gwadabe ya Jagoranci Anti Daba Hanya ce ta Magance Fadan Daba a Kano

Daga Khadija Abdullahi Aliyu   Rahotanni na tabbatar da cewa a...

APC a Kano ta magantu kan yunkurin Kwankwaso na shiga jam’iyyar

Shugaban jam'iyyar APC a Kano, Abdullahi Abbas ya yi...

Yanzu Yanzu: Hukumar KNUPDA ta rushe gaban shagon jarumar Tiktok Rahama

Daga Rahama Umar Kwaru   Hukumar KNUPDA ta kaddamar da rushe...