Ku mai da hankali wajen gina rayuwar al’umma – Sarkin Kano na 16 ga Kungiyar matan Arewa

Date:

Daga Sani Idris maiwaya

 

Sarkin Kano na 16 Khalifa Muhammad Sanusi II ya bukaci kungiyoyin da ke taimakawa al’umma marasa karfi da su mai da hankali wajen bijiro da ayyukan da za su ciyar da al’umma Gaba.

Muhammadu Sunusi na biyu ya bayyana hakan ne lokacin da Shugaban gidauniyar matan arewa karkashin jagorancin Hajiya Binta Umar tare da dukkanin Ayarinta su kaiwa Sarkin ziyarar a fadarsa.

InShot 20250115 195118875
Talla

Sarkin ta bakin wazirin Kano Alhaji Sa’ad Shehu Gidado ya ce sarki ya gode musu da wannan ziyara da Suka kai masa haka kuma masarautar Kano za ta basu gudunmuwa wajen ganin sun taimakawa marasa karfi a jihar nan.

Rundunar yansandan Kano ta baiwa al’ummar Sheka kwana 1 su kai mata Sunayen yan daban unguwar

A nata jawabin shugabar gidauniyar matan arewa Hajiya Binta Umar ta ce sun je fadar ne domin neman albarkar Sarki da kuma neman shawara a kan yanda za su rika taimakawa al’umma da kayan tallafi daban-daban domin Su zamo masu dogaro da kai.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

An Dauke Shaikh Abduljabbar Daga Gidan Yari na Kurmawa Zuwa Wani Wuri – Yan uwansaba

Wani labari da ke yawo a kafafen sada zumunta...

Majalisu na neman sauya lokacin zabuka a Nigeria

Majalisar Dokoki Ta Ƙasa Ta Gabatar Da Kudirin Sauya...

Kungiyar Lauyoyi yan asalin jihar Kano sun mika korafi ga kasashen Amuruka Ingila da UN kan zargin kisan a Tudun Wada

Kungiyar Lauyoyin Yan Asalin Jihar Kano (National Forum of...

Da dumi-dumi: ASUU ta sanar da ranar da zata fara yajin aiki

Shugabancin Kungiyar Malaman Jami’o’i ta Najeriya (ASUU) ta umurci...