Da Dumi-dumi: Tinubu ya sake baiwa Ganduje da Gawuna Mukami

Date:

Shugaban Kasa Bola Ahmad Tinubu ya sake baiwa shugaban jam‘iyyar APC ta Nijeriya Dr Abdullahi Ganduje da Gawuna da wasu mutane 40 mukamai.

Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da mai magana da yawun shugaban Kasa Bayo Onanuga ya sanyawa hannu kuma aka rabawa manema labarai.

Sanarwar ta ce tsohon gwamnan na Kano an bashi mukamin shugaban hukumar gudanarwa na hukumar kula da tashoshin jiragen sama ta kasa (FAAN Board Chairman).

InShot 20250115 195118875
Talla

Dr. Nasiru Yusuf Gawuna kuma an bashi mukamin shugaban hukumar gudanarwar Bankin nada lamuni na Kasa

Sanarwar ta ce wadannan sabbin mukamai ba za su yi katsalandan ga ayyukan shugabannnin hukumomin da gwamnati ta sanar tun da farko ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Bai dace ɗalibai su rika murnar kammala karatu ta hanyoyin da ba su dace ba – Mal Ibrahim Khalil

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa ‎ ‎ ‎Shugaban majalisar Malamai ta jihar Kano...

Budaddiyar Wasika ga Gwamnan Kano kan wanda zai maye gurbin Muhuyi Magaji R/gado daga Kungiyar Lauyoyi yan Kano

Zuwa ga Mai Girma Alhaji Abba Kabir Yusuf Gwamnan Jihar Kano Gidan...

Dan majalisa Bichi ya sake biyan kuɗin makarantar dalibai 121 masu karatun digiri na biyu da na digirin digirgir

Ɗan Majalisar Wakilai mai wakiltar Mazabar Bichi a Majalisar...