Gwamnatin tarayya ta ayyana ranakun hutun kirsimeti da sabuwar shekara

Date:

Daga Abdullahi Shu’aibu Hayewa

 

Gwamnatin Tarayya ta ayyana Laraba da Alhamis na wannan makon a matsayin ranakun hutun Kirsimeti.

Sanarwar da Ma’aikatar Harkokin Cikin Gida ta fitar a safiyar Litinin ta kuma ayyana Laraba,` 1 ga watan Janairu, 2025 a matsayin ranar hutun Sabuwar Shekara.

Talla

Ministan ma’aikatar, Olubunmi Tunji-Ojo ta hannun Babbar Sakatariyar Ma’aikatar, Magdalene Ajani, ya buƙaci ’yan Najeriya su yi amfani da damar wannan lokaci wajen wanzar da zaman lafiya da sadar da zumunci da cigaban ƙasa.

Gwamnatin Kano za ta fara gurfanar da masu kin biyan kuɗin haraji a 2025

Ya kuma jaddada ƙoƙarin Gwamnati wajen tabbatar da tsaro da zaman lafiya a ƙasar

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rikicin gida: Jam’iyyar APC ta Fara Tuhumar Kakakinta na Kano Ahmad S Aruwa

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Jam'iyyar APC ta Mazabar Daurawa a...

Iftila’i: An Sami Ambaliyar Ruwa a garin Maiguduri

Mazauna wasu yankuna a Maiduguri, babban birnin jihar Borno...

Shugabanni ku rika gudanar da aiyukan da za su rage talauci a cikin al’umma – SKY

Daga Kamal Yakubu Ali   Fitaccen dan kasuwa a Kano Alhaji...

Muna da yakinin APC za ta lashe zabuka a Kano da Arewa don Tinubu ya yi tazarci a 2027 – Alfindiki

Jigo a jam’iyyar APCn Kano, Comrade Faizu Alfindiki, ya...