Gwamnan Kano ya bude hukumar KANGIS da aka sabunta

Date:

Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir ya kaddamar da hukumar tattara bayanan kasa ta jihar Kano (KANGIS) wadda aka sabunta tare da sabon Ginin Ma’aikatar Kasa da Safayo ta jiha.

Haka kuma, a yayin bikin, Gwamnan ya kaddamar da shirin sabunta takardun mallakar filaye a fadin jihar.

Talla

Gwamna Abba Kabir ya ce an samarwa hukumar ta KANGIS kayan aiki na zamani da za su taimaka wa yunkurin Gwamnatin jihar Kano na inganta hanyoyin tattara kudaden shiga tare da toshe duk wata kafa ta zirarewar kudaden gwamnati.

Majalisar Matasan Arewa ta yi barazanar daukar mataki, idan ACF ta gaza dawo da shugabanta

Gwamnan ya ce tun daga shekara ta 2012 da tsohon Gwamna Injiniya Rabi’u Musa Kwankwaso ya samar da hukumar, gwamnatin da ta biyo baya ta wayi watsi da ita har sai bayan zuwan Gwamnatinsa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rikicin gida: Jam’iyyar APC ta Fara Tuhumar Kakakinta na Kano Ahmad S Aruwa

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Jam'iyyar APC ta Mazabar Daurawa a...

Iftila’i: An Sami Ambaliyar Ruwa a garin Maiguduri

Mazauna wasu yankuna a Maiduguri, babban birnin jihar Borno...

Shugabanni ku rika gudanar da aiyukan da za su rage talauci a cikin al’umma – SKY

Daga Kamal Yakubu Ali   Fitaccen dan kasuwa a Kano Alhaji...

Muna da yakinin APC za ta lashe zabuka a Kano da Arewa don Tinubu ya yi tazarci a 2027 – Alfindiki

Jigo a jam’iyyar APCn Kano, Comrade Faizu Alfindiki, ya...