Tinubu ya turawa majalisa sunayen sabbin ministocinsa

Date:

Daga Rukayya Abdullahi Maida

 

Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya mikawa majalisar Dattawan Nigeria sunayen wadanda yake son nadawa a Ministoci.

Idan za a iya tunawa kadaura24 ta rawaito a jiya laraba shugaban kasa Bola Tinubu ya sauke wasu daga cikin ministocinsa wasu kuma ya sauya musu ma’aikatun.

Talla

Shugaban majalisar Dattawan Godwill Akpabio ne ya bayyana sunayen mutanen da shugaban ƙasar ya tura musu.

Dambarwar Hisbah da Murja Kunya: Kotu ta yanke hukunci

Shugaban kasa Bola Tinubu ya turawa majalisar sunayen ne don ta tantance su kuma ta sahalle masa ya nada su a matsayin ministocinsa kuma yan majalisar zartarwa ta kasa.

Waɗanda aka kai sunayen nasu sun hadar da :

Talla

Dr. Nentawe yilwatda

Muhammadu maigari Dingyadi

Bianca ojukwu

Yusuf abdullahi Ata

Idi mukhtar maiha

Jumoke oduwole

Suwaiba Said Ahmad

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

ALGON ta Kano Sa’adatu Soja ta sami sabon matsayi a kungiyar ALGON ta Ƙasa

Daga: Aliyu Danbala Gwarzo. Shugabar karamar hukumar Tudunwada kuma ALGON...

Da dumi-dumi: Tinubu zai zo Kano

Shugaban Kasa Bola Ahmad Tinubu zai zo Kano ranar...

Tinubu ya sauya sunan jami’ar Maiduguri zuwa Sunan Muhd Buhari

Shugaba Bola Tinubu ya sauya sunan Jami'ar Maiduguri zuwa...

Zargin kwace gona: Majalisar Dokokin Kano zata binciki Shugabar Karamar Hukumar Tudun Wada (ALGON)

    Majalisar dokokin jihar Kano, ta sha alwashin gudanar da...