Da dumi-dumi: Tinubu zai zo Kano

Date:

Shugaban Kasa Bola Ahmad Tinubu zai zo Kano ranar Juma’at nan 18 ga watan yuli 2025.

Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da Mai magana da yawun gwamnan Kano Sanusi Bature Dawakin Tofa ya aikowa Kadaura24.

InShot 20250309 102512486
Talla

Sanarwar ta ce dhugaban kasa Bola Ahmad Tinubu zai kawo ziyayarar ne domin yin ta’aziyyar marigayi Alhaji Aminu Dantata wanda ya rasu a baya bayan nan.

Zargin kwace gona: Majalisar Dokokin Kano zata binciki Shugabar Karamar Hukumar Tudun Wada (ALGON)

Sanarwar Ta kuma bukaci alu’mmar jihar kano da su kasance masu karamci kamar tadda suka saba wajen nuna dattako da karbar bakuncin Shugaban kasar a gobe juma’a.

Tun bayan Rasuwar Marigayi Alhaji Aminu Dantata Shugaban Kasa Bola Ahmad Tinubu bai samu damar zuwa Kano ba, Sai Gobe, amma dai Mataimakin sa Kashim Shettima ya zo amadadinsa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Shugabannin Hukumomi a Kano Sun Yaba Da Ayyukan Abba, Sun Nemi Ya Nemi Wa’adi Na Biyu

Kungiyar shugabannin hukumomi da ma'aikatun gwamnatin jihar Kano ta...

Idan mu ka rungumi Addu’o’i ba abun da Amurka za ta iya yiwa Nigeria – SKY

Shahararren ɗan kasuwa a Kano, Alhaji Kabiru Sani Kwangila...

Shugaban APC na Kano Abdullahi Abbas ya Magantu Kan Zargin raba Ramat da Kujerarsa

Shugaban jam’iyyar APC na Jihar Kano, Alhaji Abdullahi Abbas,...

Iftila’i: An tsinci gawar wata dattijuwa mai shekaru 96 cikin rami masai a Kano

A ranar Alhamis al’ummar ƙauyen Sarai da ke ƙaramar...