Gwamnatin Tarayya ba za ta saka tallafi a kuɗin aikin Hajjin 2025 ba – NAHCON

Date:

 

 

Hukumar kula da aikin Hajji ta Ƙasa, NAHCON ta yi bayanin cewa gwamnatin tarayya ba za ta bada tallafin aikin Hajji na 2025 ba.

Tallafin Gwamnatin dai na zuwa ne, bisa tsarin siyar da dala ga Alhazai kan farashi mai sauki daga CBN.

Talla

Daily Trust ta rawaito cewa a wata sanarwa da mai magana da yawun hukumar, Fatima Sanda Usara ta fitar bisa aikin Hajjin 2025, ta ce “Babu tsarin rage kudin canji ga biyan kudin aikin Hajji ga Alhazai dake karkashin jiha ko masu zaman kansu”.

Da dumi-dumi: Jarumi Adam A Zango ya sami Mukami

Hakan na nufin idan Dalar Amurka ta ci gaba da zama a Naira 1, 650, kowanne Alhaji zai biya Naira Miliyan 10.

Talla

A yayin da har yanzu hukumar NAHCON ba ta sanar da kudin aikin Hajjin na 2025 ba, sai dai wasu jihohin sun sanar da Naira Miliyan 8.5 a matsayin kafin Alkalami.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Karamin Minista Yusuf Ata ya mayarwa da Abdullahi Abbas Martani

Karamin Ministan Ma’aikatar Gidaje da Bunƙasa Birane na tarayyar...

APCn Kano ta Kai karar Minista Yusuf Ata wajen Shugaban Kasa Tinubu

Jam’iyyar APC a Kano ƙarƙashin jagorancin shugaban jam’iyya Abdullahi...

‎Gwamnati ta ba da umarnin rufe makarantun kwana 47 a faɗin Najeriya ‎

‎Gwamnatin Tarayya ta bayar da umarnin rufe makarantun kwana...