Rikicin Rivers: Tinubu ya baiwa IGP umarni

Date:

Daga Rukayya Abdullahi Maida

 

Shugaban kasa Bola Tinubu ya umurci babban sufeton yan sandan Nigeria, Kayode Egbetokun, da ya mayar da tsaro da tabbatar da zaman lafiya, da bin doka da oda a sakatariyar kananan hukumomin jihar Ribas.

Talla

Idan za a iya tunawa kadaura24 ta rawaito cewa babban sufeton yan sandan Nigeria a jiya ya bayar da umarnin janye jami’ansa, daga dukkanin sakatariyar kananan hukumomin jihar Rivers.

Tinubu ya ba da wannan umarni ne a wata sanarwa da Bayo Onanuga, mai ba shi shawara na musamman kan harkokin yada labarai ya fitar ranar Litinin.

A Musulunci Shugabanni ba su da rigar kariya – Sheikh Pantami

Ya ba umarnin ne domin dawo da zaman lafiya jihar, sakamakon yadda aka zargi yan daban tsohon gwamnan jihar Wike suka rika kona sakatariyoyin kananan hukumomin dake jihar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rikicin gida: Jam’iyyar APC ta Fara Tuhumar Kakakinta na Kano Ahmad S Aruwa

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Jam'iyyar APC ta Mazabar Daurawa a...

Iftila’i: An Sami Ambaliyar Ruwa a garin Maiguduri

Mazauna wasu yankuna a Maiduguri, babban birnin jihar Borno...

Shugabanni ku rika gudanar da aiyukan da za su rage talauci a cikin al’umma – SKY

Daga Kamal Yakubu Ali   Fitaccen dan kasuwa a Kano Alhaji...

Muna da yakinin APC za ta lashe zabuka a Kano da Arewa don Tinubu ya yi tazarci a 2027 – Alfindiki

Jigo a jam’iyyar APCn Kano, Comrade Faizu Alfindiki, ya...