Rikicin Rivers: Tinubu ya baiwa IGP umarni

Date:

Daga Rukayya Abdullahi Maida

 

Shugaban kasa Bola Tinubu ya umurci babban sufeton yan sandan Nigeria, Kayode Egbetokun, da ya mayar da tsaro da tabbatar da zaman lafiya, da bin doka da oda a sakatariyar kananan hukumomin jihar Ribas.

Talla

Idan za a iya tunawa kadaura24 ta rawaito cewa babban sufeton yan sandan Nigeria a jiya ya bayar da umarnin janye jami’ansa, daga dukkanin sakatariyar kananan hukumomin jihar Rivers.

Tinubu ya ba da wannan umarni ne a wata sanarwa da Bayo Onanuga, mai ba shi shawara na musamman kan harkokin yada labarai ya fitar ranar Litinin.

A Musulunci Shugabanni ba su da rigar kariya – Sheikh Pantami

Ya ba umarnin ne domin dawo da zaman lafiya jihar, sakamakon yadda aka zargi yan daban tsohon gwamnan jihar Wike suka rika kona sakatariyoyin kananan hukumomin dake jihar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rikicin Sarautar Kano: Fadar Sarki Sanusi ta zargi magoya bayan Sarki Aminu Ado Bayero da kai farmaki Kofar Kudu

Daga Sani Idris Maiwaya   Rikicin Masarautar kano ya na neman...

Shugabannin Kasuwar Kanti Kwari sun shiryawa Gwamnan Kano Addu’o’i na musamman

Daga jafar adam Shugaban kasuwar Kantin Kwari Sharu Abdullahi Namalam...

Dalilin Kwankwaso na kin shiga Hadakar ADC

Jam'iyyar NNPP ta ce abin da ya sa ba...