Da dumi-dumi : Shugaban ƙasa Tinubu zai yiwa al’ummar Nigeria jawabi

Date:

Daga Aliyu Danbala Gwarzo

 

Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu zai yiwa al’ummar Nigeria jawabi da safiyar ranar Talata 1 ga watan Oktoba da karfe 7 na safe.

A sanarwar da mai bai wa shugaban ƙasa shawara kan yaɗa labarai, Bayi Onanuga ya fitar, ya ce jawabin na shugaban kasa wani bangare ne na bikin tunawa da ranar ‘yanci karo na 64.

Talla

Sanarwar ta kara da cewa za a sanya jawabin shugaban ƙasar a gidan Talabijin na ƙasa NTA da gidajen Radio Nigeriya, don haka ake umartar sauran kafafen yada labarai da su za jonawa da su domin yada jawabin shugaban ƙasar.

Talla

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Kotu a Kano ta sami wani Tela da laifin takurawa magwabtansa da karar keken dinki

Wata kotu a Kano ta samu wani tela da...

“BAMA YI”: Kalma mai alamta tsayuwar alkiyamar raggo ko mutakabirin dansiyasa – Dr. Murtala Iliyasu Ayagi

  Daga Dr. Murtala Iliyasu Ayagi malamin a Kwalejin Koyar...

2027: Tinubu ya bayyana lokacin da zai ambata sunan wanda zai yi masa mataimaki

I'mFadar Shugaban Kasa ta ce shugaba Bola Tinubu zai...

Ciyaman din Wudil ya kaddamar da aikin gina magudanan ruwa a wasu garuruwa a yankin

Daga Maryam Adamu Mustapha   Shugaban karamar hukumar Wudil, Hon. Abba...