Yanzu-yanzu: Gwamnatin Kano ta ayyana ranar Litinin a matsayin Ranar hutu

Date:

Daga Rabi’atu Yunusa Adam

 

Gwamnatin jihar Kano ta ayyana ranar Litinin 23 ga watan Satumba a matsayin ranar hutun takutaha.

A wata sanarwa dauke da sa hannun Abba Danguguwa, babban sakataren ma’aikata na ofishin shugaban ma’aikatan gwamnatin jihar, ya ce an ba da hutun ne domin tunawa da zagayowar ranar sunan manzon Allah Sallallahu alaihi wasallam.

Obasanjo, IBB, Abdulsalami na kokarin ganin Atiku da Obi sun maye gurbin Tinubu a 2027

An dai haifi manzon Allah sallallahu alaihi wasallam a ranar 12 ga Rabi’ul Auwal.

Al’ummar jihar Kano na gudanar da bukukuwan a ranar Takutaha, domin murnar haihuwar Annabi Muhammad Sallahu alaihi wasallam.

Takutaha, wani biki ne na tarihi da aka dade da yi tsawon shekaru aru-aru.

Nigerian Tracker

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

NURTW ta Karrama DMD Karota Auwal Aranposu

Hukumar dake lura da zirga-zirgar ababa hawa ta jihar...

Karamin Minista Yusuf Ata ya mayarwa da Abdullahi Abbas Martani

Karamin Ministan Ma’aikatar Gidaje da Bunƙasa Birane na tarayyar...

APCn Kano ta Kai karar Minista Yusuf Ata wajen Shugaban Kasa Tinubu

Jam’iyyar APC a Kano ƙarƙashin jagorancin shugaban jam’iyya Abdullahi...

‎Gwamnati ta ba da umarnin rufe makarantun kwana 47 a faɗin Najeriya ‎

‎Gwamnatin Tarayya ta bayar da umarnin rufe makarantun kwana...