‘Yan arewa ku yi mana aikin gafara, mun gaza kare ku – ACF

Date:

 

Shugaban majalisar gudanarwar Kungiyar tuntuba ta arewacin Najeriya wato ACF, Alhaji Bashir Dalhatu ya nemi gafarar ‘yan arewacin kasar saboda abinda ya kira gazawar su wajen kare yankin daga fadawa rikici mafi muni a tarihinsa.

 

Dalhatu ya ce suna ci gaba da lalubo hanyar shawo kan Waɗannan matsaloli da suka yiwa yankin kamun kazar kuku.

Karin Farashin Mai: Ya kamata yan majalisu su takawa NNPC burki – Gidauniyar GCAF

Shugaban ya ce yankin arewacin kasar zai rungumi shirin sake fasalin kundin tsarin mulki da jagorancin Najeriya domin ci gaba da kare darajar da martabar yankin.

A jiya laraba ne dai wasu daga cikin shugabannin yankin suka gudanar da mahawara a kan matsalolin da suka addabi yankin.

Kungiyar Samarin Tijjaniyya sun Allah wadai da kara kudin man fetur a Nigeria

Cikin masu halartar taron harda tsohon Sakataren gwamnati Yayale Ahmed da Janar Halilu Akilu da Janar Muhammad Magoro da Tsohon Sufeto Janar MD Abubakar da tsoffin sakatarorin gwamnati Babacir Lawal da Boss Mustapha da kuma tsofin gwamnoni irin su Sule lamido da Adamu Muazu da Ibrahim Shekarau da Ali Sa’ad Birnin Kudu dai sauransu.

Daily trust

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Kungiyar ’Yan Jaridun Kano Arewa ta Aike da Sakon Ta’aziyyar Rasuwar Alhaji Aminu Dantata

  Kungiyar ’Yan Jarida ta Kano Arewa ta bayyana alhinin...

Ku na da rawar takawa wajen inganta Lafiyar al’ummar Kano – Waiya ga jami’an yada labarai

Daga Abubakar Sayeed Kwamishinan Ma'aikatar yada labarai da harkokin cikin...

Ana daf da yin jana’izar Aminu Dantata a Madina

Tawagar da gwamnatin Najeriya ta tura zuwa Madina na...