PDP ta tsayar da ranakun zabukan shugabanninta

Date:

Daga Isa Ahmad Getso

 

Uwar jam’iyyar PDP ta kasa ta tsayar da ranakun da za a gudanar da zabukan shugabanninta tun daga mazabu kananan hukumomi da kuma juhohi.

Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da sakataren tsare-tsare na jam’iyyar na kasa Umar M Bature ya sanyawa hannu.

Sanarwar ta ce jam’iyyar PDP ta sanya Ranar Asabar 7 September 2024 za’a gudanar da zaben Shuwagabannin jam’iyya na Mazabu .

Mahaifiyar tsohon shugaban Nigeria ta rasu

Ranar Asabar 21 September 2024 za’a gudanar da zaben shuwagabannin kananan hukumomi .

Ranar 05 October 2024 za’a gudanar da Zaben shuwagabannin jam’iyya na Jihohin Nigeria .

Talla
Talla

Sanarwar ta bukaci yan Jam’iyyar da su tabbatar sun gudanar da zaben shuwagabannin cikin kwanciyar hankali ba tare da wata matsala ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Shugaban K/H Garun Mallam zai Raba Audugar Mata 500 ga Makarantun Sakandiren Matan yankin

Daga Safiyanu Dantala Jobawa Shugaban karamar hukumar garun mallam Aminu...

Inganta Noma: Sanata Barau zai tallafawa Matasa 558 daga Arewa maso yammacin Nigeria

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa Mataimakin shugaban majalisar dattawan Nigeria Sanata...

Kwamitin Majalisar Wakilai ya gabatar da shawarar kara Jihohi 31 a Nigeria

Daga Maryam Muhammad Ibrahim Kwamitin majalisar wakilan Nigeria mai kula...

Sarkin Kano na 15 ya gana da Shugaba Tinubu kan rikicin Rimin Zakara

    Mai Martaba Sarkin Kano na 15 Alhaji Aminu Ado...