PDP ta tsayar da ranakun zabukan shugabanninta

Date:

Daga Isa Ahmad Getso

 

Uwar jam’iyyar PDP ta kasa ta tsayar da ranakun da za a gudanar da zabukan shugabanninta tun daga mazabu kananan hukumomi da kuma juhohi.

Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da sakataren tsare-tsare na jam’iyyar na kasa Umar M Bature ya sanyawa hannu.

Sanarwar ta ce jam’iyyar PDP ta sanya Ranar Asabar 7 September 2024 za’a gudanar da zaben Shuwagabannin jam’iyya na Mazabu .

Mahaifiyar tsohon shugaban Nigeria ta rasu

Ranar Asabar 21 September 2024 za’a gudanar da zaben shuwagabannin kananan hukumomi .

Ranar 05 October 2024 za’a gudanar da Zaben shuwagabannin jam’iyya na Jihohin Nigeria .

Talla
Talla

Sanarwar ta bukaci yan Jam’iyyar da su tabbatar sun gudanar da zaben shuwagabannin cikin kwanciyar hankali ba tare da wata matsala ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Muna bukatar kayan aiki domin magance matsalar tsaro a karamar hukumar Nasarawa – Muhd Haruna Black

Kwamandan Jami'an sintiri na karamar hukumar Nasarawa a jihar...

Da dumi-dumi: An Sanya dokar Hana fita a Kaduna

Gwamnatin Kaduna ta sanya dokar taƙaita zirga-zirga ta tsawon...

Yanzu-Yanzu: An ɗage jana’izar Aminu Ɗantata saboda wasu dalilai

Gwamnatin Najeriya ta sanar da ɗage jana'izar fitaccen ɗankasuwar...

Kungiyar Farfado da martabar Arewa ta Mika sakon ta’aziyyar Rasuwar Aminu Dantata

Daga Sadiya Ahmad   Kungiyar Farfado da martabar Arewa ta Mika...