PDP ta tsayar da ranakun zabukan shugabanninta

Date:

Daga Isa Ahmad Getso

 

Uwar jam’iyyar PDP ta kasa ta tsayar da ranakun da za a gudanar da zabukan shugabanninta tun daga mazabu kananan hukumomi da kuma juhohi.

Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da sakataren tsare-tsare na jam’iyyar na kasa Umar M Bature ya sanyawa hannu.

Sanarwar ta ce jam’iyyar PDP ta sanya Ranar Asabar 7 September 2024 za’a gudanar da zaben Shuwagabannin jam’iyya na Mazabu .

Mahaifiyar tsohon shugaban Nigeria ta rasu

Ranar Asabar 21 September 2024 za’a gudanar da zaben shuwagabannin kananan hukumomi .

Ranar 05 October 2024 za’a gudanar da Zaben shuwagabannin jam’iyya na Jihohin Nigeria .

Talla
Talla

Sanarwar ta bukaci yan Jam’iyyar da su tabbatar sun gudanar da zaben shuwagabannin cikin kwanciyar hankali ba tare da wata matsala ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Abubakar Bichi ya bada gudumawar motocin bas 13 ga jami’o’in Kano da taraktoci 11 ga yan mazabarsa

Daga Khadija Abdullahi Aliyu Dan Majalisar tarayya mai wakiltar karamar...

Rikicin Sarautar Kano: Fadar Sarki Sanusi ta zargi magoya bayan Sarki Aminu Ado Bayero da kai farmaki Kofar Kudu

Daga Sani Idris Maiwaya   Rikicin Masarautar kano ya na neman...

Shugabannin Kasuwar Kanti Kwari sun shiryawa Gwamnan Kano Addu’o’i na musamman

Daga jafar adam Shugaban kasuwar Kantin Kwari Sharu Abdullahi Namalam...