PDP ta tsayar da ranakun zabukan shugabanninta

Date:

Daga Isa Ahmad Getso

 

Uwar jam’iyyar PDP ta kasa ta tsayar da ranakun da za a gudanar da zabukan shugabanninta tun daga mazabu kananan hukumomi da kuma juhohi.

Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da sakataren tsare-tsare na jam’iyyar na kasa Umar M Bature ya sanyawa hannu.

Sanarwar ta ce jam’iyyar PDP ta sanya Ranar Asabar 7 September 2024 za’a gudanar da zaben Shuwagabannin jam’iyya na Mazabu .

Mahaifiyar tsohon shugaban Nigeria ta rasu

Ranar Asabar 21 September 2024 za’a gudanar da zaben shuwagabannin kananan hukumomi .

Ranar 05 October 2024 za’a gudanar da Zaben shuwagabannin jam’iyya na Jihohin Nigeria .

Talla
Talla

Sanarwar ta bukaci yan Jam’iyyar da su tabbatar sun gudanar da zaben shuwagabannin cikin kwanciyar hankali ba tare da wata matsala ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Labari mai dadi: Nahcon ta rage kudin kujerar hajjin 2026

Shugaban hukumar NAHCON Kula da aikin hajji ta Nigeria ...

Shugabannin Hukumomi a Kano Sun Yaba Da Ayyukan Abba, Sun Nemi Ya Nemi Wa’adi Na Biyu

Kungiyar shugabannin hukumomi da ma'aikatun gwamnatin jihar Kano ta...

Idan mu ka rungumi Addu’o’i ba abun da Amurka za ta iya yiwa Nigeria – SKY

Shahararren ɗan kasuwa a Kano, Alhaji Kabiru Sani Kwangila...

Shugaban APC na Kano Abdullahi Abbas ya Magantu Kan Zargin raba Ramat da Kujerarsa

Shugaban jam’iyyar APC na Jihar Kano, Alhaji Abdullahi Abbas,...