Da dumi-dumi: Gwamnatin jihar Kano ta sassauta dokar hana fita

Date:

Daga Khadija Abdullahi Aliyu

 

Gwamnatin jihar Kano ta sanar da sassauta dokar hana fita ta sa’o’i 24 da ta sanya a jihar a jiya na tsawon sa’o’i 5.

Idan za a iya tunawa kadaura24 ta rawaito cewa gwamnan jihar kano,Abba Kabir Yusuf ya sanya dokar hana fita a ranar Alhamis bayan zanga-zangar adawa da tsadar rayuwa ta rikide zuwa tashin hankali wanda ya kai ga rasa rayuka da sace-sace.

Talla
Talla

Gwamnan ya ce an sassauta doka daga 12 na rana zuwa karfe 5 na yamma domin baiwa mutane damar zuwa sallah Juma’a.

Da yake magana a madadin gwamnatin Kano Kwamishinan Shari’a na jihar Barr. Haruna Isa Dederi gwamnati ba zata lamunci karya dokar da ta sanya ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Bai dace ɗalibai su rika murnar kammala karatu ta hanyoyin da ba su dace ba – Mal Ibrahim Khalil

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa ‎ ‎ ‎Shugaban majalisar Malamai ta jihar Kano...

Budaddiyar Wasika ga Gwamnan Kano kan wanda zai maye gurbin Muhuyi Magaji R/gado daga Kungiyar Lauyoyi yan Kano

Zuwa ga Mai Girma Alhaji Abba Kabir Yusuf Gwamnan Jihar Kano Gidan...

Dan majalisa Bichi ya sake biyan kuɗin makarantar dalibai 121 masu karatun digiri na biyu da na digirin digirgir

Ɗan Majalisar Wakilai mai wakiltar Mazabar Bichi a Majalisar...