Da dumi-dumi: Gwamnatin jihar Kano ta sassauta dokar hana fita

Date:

Daga Khadija Abdullahi Aliyu

 

Gwamnatin jihar Kano ta sanar da sassauta dokar hana fita ta sa’o’i 24 da ta sanya a jihar a jiya na tsawon sa’o’i 5.

Idan za a iya tunawa kadaura24 ta rawaito cewa gwamnan jihar kano,Abba Kabir Yusuf ya sanya dokar hana fita a ranar Alhamis bayan zanga-zangar adawa da tsadar rayuwa ta rikide zuwa tashin hankali wanda ya kai ga rasa rayuka da sace-sace.

Talla
Talla

Gwamnan ya ce an sassauta doka daga 12 na rana zuwa karfe 5 na yamma domin baiwa mutane damar zuwa sallah Juma’a.

Da yake magana a madadin gwamnatin Kano Kwamishinan Shari’a na jihar Barr. Haruna Isa Dederi gwamnati ba zata lamunci karya dokar da ta sanya ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Zargin Almundahana: ICPC zata gurfanar da shugaban hukumar zabe ta Kano da wasu mutum biyu

    Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta (ICPC)...

Dalilin da ya hana ni zuwa Kano tarbar Tinubu – Ganduje

Daga Rukayya Abdullahi Maida   Tsohon shugaban jam’iyyar APC na kasa,...

Shugaban RATTAWU na Kano ya taya sabbin shugabannin kungiyar na kasa murna

Daga Aliyu Danbala Gwarzo   Shugaban kungiyar ma’aikatan rediyo, Talabijin da...

Dalilina na ziyartar gwamnan Kano Abba – Inuwa Waya

Daga Rahama Umar Kwaru Tsohon Wanda ya nemi Zama Dan...