Da dumi-dumi: Gwamnatin jihar Kano ta sassauta dokar hana fita

Date:

Daga Khadija Abdullahi Aliyu

 

Gwamnatin jihar Kano ta sanar da sassauta dokar hana fita ta sa’o’i 24 da ta sanya a jihar a jiya na tsawon sa’o’i 5.

Idan za a iya tunawa kadaura24 ta rawaito cewa gwamnan jihar kano,Abba Kabir Yusuf ya sanya dokar hana fita a ranar Alhamis bayan zanga-zangar adawa da tsadar rayuwa ta rikide zuwa tashin hankali wanda ya kai ga rasa rayuka da sace-sace.

Talla
Talla

Gwamnan ya ce an sassauta doka daga 12 na rana zuwa karfe 5 na yamma domin baiwa mutane damar zuwa sallah Juma’a.

Da yake magana a madadin gwamnatin Kano Kwamishinan Shari’a na jihar Barr. Haruna Isa Dederi gwamnati ba zata lamunci karya dokar da ta sanya ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Shugabannin Hukumomi a Kano Sun Yaba Da Ayyukan Abba, Sun Nemi Ya Nemi Wa’adi Na Biyu

Kungiyar shugabannin hukumomi da ma'aikatun gwamnatin jihar Kano ta...

Idan mu ka rungumi Addu’o’i ba abun da Amurka za ta iya yiwa Nigeria – SKY

Shahararren ɗan kasuwa a Kano, Alhaji Kabiru Sani Kwangila...

Shugaban APC na Kano Abdullahi Abbas ya Magantu Kan Zargin raba Ramat da Kujerarsa

Shugaban jam’iyyar APC na Jihar Kano, Alhaji Abdullahi Abbas,...

Iftila’i: An tsinci gawar wata dattijuwa mai shekaru 96 cikin rami masai a Kano

A ranar Alhamis al’ummar ƙauyen Sarai da ke ƙaramar...