Da dumi-dumi: Gwamnan kano ya turawa majalisar dokoki sunan wanda zai nada a matsayin kwamishina

Date:

Daga Maryam Muhammad Ibrahim

Gwamna Abba Kabir Yusuf ya tura sunan wani tsohon soji ga majalisar dokokin jihar kano domin tantace shi a matsayin kwamishina.

Wanda aka tura din shi ne Manjo Janar Muhammad Inuwa Idris mai ritaya.

Talla
Talla

Shugaban majalisar Isma’il Falgore ne ya karanta wasikar da gwamnan ya tura musu, Yayin zaman majalisar na wannan rana ta talata.

Majalisar ta bukaci wanda aka tura sunan na sa da ya gurfana gaban majalisar gobe laraba domin tantancewa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Bai dace ɗalibai su rika murnar kammala karatu ta hanyoyin da ba su dace ba – Mal Ibrahim Khalil

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa ‎ ‎ ‎Shugaban majalisar Malamai ta jihar Kano...

Budaddiyar Wasika ga Gwamnan Kano kan wanda zai maye gurbin Muhuyi Magaji R/gado daga Kungiyar Lauyoyi yan Kano

Zuwa ga Mai Girma Alhaji Abba Kabir Yusuf Gwamnan Jihar Kano Gidan...

Dan majalisa Bichi ya sake biyan kuɗin makarantar dalibai 121 masu karatun digiri na biyu da na digirin digirgir

Ɗan Majalisar Wakilai mai wakiltar Mazabar Bichi a Majalisar...