Iftila’i: Gobara ta tashi a masarautar Kano

Date:

 

Rahotanni na nuni da cewa wata gobara ta tashi a Fadar masarautar Kano ta kofar kudu.

har yanzu dai ba‘a tabbatar da musabbabin afkuwar gobarar , wadda ta babbake guda cikin fadar sarkin Kano dake Kofar Kudu.

Talla

Binciken Yan sanda ya bayyana cewar gobarar ta faru ne da misalin karfe 11 na daren jiya Juma’a.

Rahotanni daga rundunar yan sanda a Kano sun bayyana cewar, an gano yadda aka lalata mukullin shiga fadar na baya amma ana cigaba da bincike, kamar yadda DW da DCL Hausa suka tabbatar.

DW.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Yanzu-yanzu: An zabi sabon shugaban jami’ar Bayero BUK

Daga Rahama Umar kwaru   Farfesa Haruna Musa ya zama sabon...

An sake sauya lokacin jana’izzar Aminu Ɗantata – Gwamnatin Nigeria

Gwamnatin tarayyar Nigeria ta ce Hukumomi a Kasar Saudiyyar...

Fadan daba: ku fito ku Kare Kan ku da iyayenku – Gwamnatin Kano ga matasa

Ku tashi ku Kare kanku da iyayen Gwamnatin jihar kano...