Iftila’i: Gobara ta tashi a masarautar Kano

Date:

 

Rahotanni na nuni da cewa wata gobara ta tashi a Fadar masarautar Kano ta kofar kudu.

har yanzu dai ba‘a tabbatar da musabbabin afkuwar gobarar , wadda ta babbake guda cikin fadar sarkin Kano dake Kofar Kudu.

Talla

Binciken Yan sanda ya bayyana cewar gobarar ta faru ne da misalin karfe 11 na daren jiya Juma’a.

Rahotanni daga rundunar yan sanda a Kano sun bayyana cewar, an gano yadda aka lalata mukullin shiga fadar na baya amma ana cigaba da bincike, kamar yadda DW da DCL Hausa suka tabbatar.

DW.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamnatin Kano ta yi karin haske kan batun goyo a babur

Gwamnatin jihar Kano ta ce masu sana’ar Achaba Kawai...

Kwamishinan shari’a na Kano ya gana da kwamishinan ’Yansanda kan korafe-korafen kama masu goyo a babur

Babban Lauyan Gwamnatin Kano kuma Kwamishinan Shari’a, Abdulkarim Kabiru...

Mai ciki ta mutu bayan ma’aikacin asibiti ya ƙi yarda a biya kuɗi ta waya

Wata mata mai ciki, Aisha Najamu, ta mutu a...

Kungiyoyin Arewa sun gargadi Tinubu kan shigo da Yakubu Dogara cikin Gwamnatinsa

Wasu kungiyoyin matasa da na zamantakewa-siyasa daga Arewa maso...