Iftila’i: Gobara ta tashi a masarautar Kano

Date:

 

Rahotanni na nuni da cewa wata gobara ta tashi a Fadar masarautar Kano ta kofar kudu.

har yanzu dai ba‘a tabbatar da musabbabin afkuwar gobarar , wadda ta babbake guda cikin fadar sarkin Kano dake Kofar Kudu.

Talla

Binciken Yan sanda ya bayyana cewar gobarar ta faru ne da misalin karfe 11 na daren jiya Juma’a.

Rahotanni daga rundunar yan sanda a Kano sun bayyana cewar, an gano yadda aka lalata mukullin shiga fadar na baya amma ana cigaba da bincike, kamar yadda DW da DCL Hausa suka tabbatar.

DW.

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

‎Gwamna Abba ya taya Radio Kano murnar cika shekaru 80

‎ ‎Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya taya...

‎Kungiyar Nigeria Forward ta bukaci Arewa ta mutunta tsarin karɓar mulki tsakanin Arewa da Kudu

‎ ‎Ƙungiyar Nigeria Forward (NF) ta yi kira ga al’ummar...

‎Kungiyar Nigeria Forward ta bukaci Arewa ta mutunta tsarin karɓar mulki tsakanin Arewa da Kudu

‎Ƙungiyar Nigeria Forward (NF) ta yi kira ga al’ummar...

Su Waye Ke Juya Akalar Hakar Ma’adanai A Niger, Yayin Da Mutane 37 Suka Mutu Hannun Jami’an Tsaro?

An cafke Matas 37 Yayin wani samamen jami'an Tsaro...