Rahotanni na nuni da cewa wata gobara ta tashi a Fadar masarautar Kano ta kofar kudu.
Read also: Wahalar mai da sauyin kudade makarkashiya ce don kar naci zabe – Tinubu ya koka
har yanzu dai ba‘a tabbatar da musabbabin afkuwar gobarar , wadda ta babbake guda cikin fadar sarkin Kano dake Kofar Kudu.
Read also: Ko ka san sau nawa zuciya ke harbawa kowace rana a jikinka ?

Binciken Yan sanda ya bayyana cewar gobarar ta faru ne da misalin karfe 11 na daren jiya Juma’a.
Read also: Babu Mai laifin da zamu bari – Buhari
Rahotanni daga rundunar yan sanda a Kano sun bayyana cewar, an gano yadda aka lalata mukullin shiga fadar na baya amma ana cigaba da bincike, kamar yadda DW da DCL Hausa suka tabbatar.
DW.