Zargin Auren Jinsi: Majalisar wakilai ta fadi Matsayarta kan batun yarjejeniyar Samoa

Date:

Daga Aliyu Danbala Gwarzo

 

Majalisar Wakilai ta watsi da yarjejeniar Samoa da Gwamnatin tarayya ta rattaba hannu a kai.

Majalisar ta kuma bukaci gwamnatin ta dakatar da aiwatar da yarjejeniyar sai an warware duk sarkakiyar da ke tattare da ita.

Majalisar ta cimma wannan matsaa ne a ranar talata, sakamakon dambarwar da ta dabaibaye yarjejeniyar.

Talla

Idan za a iya tunawa jaridun Nigeria sun rawaito cewa gwamnatin tarayya ta rattaba hannu akan yarjejeniyar Samoa, wadda ake zargin akwai batun ba da dama ga masu rajin kare hakkin masu auren jinsi su ci karen su babu babbaka.

Mun fito da sabon Tsaro Hana aiyukan laifi a karamar hukumar Gezawa – Kwamandan yan sintiri

Sai dai gwamnatin tarayya ta musanta cewa akwai batun auren jinsi a cikin yarjejeniyar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

‎Kungiyar APC Patriotic Volunteers Ta Mayar Da Martani Kan Sauke Alhaji Usman Daga Mukamin Wazirin Gaya

Daga Isa Ahmad Getso ‎ ‎Kungiyar APC Patriotic Volunteers ta bayyana...

Rahoto: An kwantar da Buhari a ICU a Landan

  Tsohon Shugaban Kasa Muhammadu Buhari na fama da rashin...

Kacibus: A karon farko an hadu tsakanin Gwamnan Abba da Sarki Aminu Ado a Madina

Daga Khadija Abdullahi Aliyu   A karon farko an hadu tsakanin...

Yanzu-yanzu: An zabi sabon shugaban jami’ar Bayero BUK

Daga Rahama Umar kwaru   Farfesa Haruna Musa ya zama sabon...