Mun fito da sabon Tsaro Hana aiyukan laifi a karamar hukumar Gezawa – Kwamandan yan sintiri

Date:

Daga Abdullahi Shu’aibu Hayewa

 

Rundunar yan sintiri dake karamar hukumar gezawa ta yabawa masu ruwa datsaki na karamar hukumar bisa yadda suke tallafawa harkar tsaron yanki.

kwamandan rundunar Bello Abdulrahaman Gunduwawa ne ya bayyana hakan yayin wata ganawa da jaridar kadaura24.

Ya bayyana cewa sun fito da sabon salon na yakar masu aikata laifuka, wanda hakan ya sa suka sami nasarorin kama masu laifi a yankin karamar hukumar gezawa.

Talla

Kwamandan ya kara dacewa wannan nasarori da suke samu sun samune tahanyar Addu’o’in da malaman yanki ke yi musu da kuma tallafin da suke samu daga jagororin yakin nasu da kuma irin bayanan siri da al’ummmar karamar hukumar ta gezawa suke ba su.

Karin haske kan matakin gwamnatin tarayya na dakatar da kuɗin harajin kayan abinchi

Ya yabawa sauran jami’an tsaron yanki kan irin goyon bayan da suke basu a koda yaushe ya kuma bukaci da suci gaba da zage damtse kar su gajiya wajan gudanar da aikisu.

Daga karshe yayabawa shugaban su na jahar kano baki daya bisa irin gudunmawar da ya ke ba su.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Amfani da al’ada a cikin fina-finan kannywood ne ya hana masa’antar ci gaba – Khadija Osi

Jaruma a masana'antar Kannywood Khadija Muhammad wacce aka fi...

Nasarar da Ɗaliban Kano suka Samu a NECO Kokari ne na Gwamnatin Ganduje – Sanusi Kiru

Tsohon Kwamishinan Ilimi na Jihar Kano, Hon. Muhammad Sanusi...

Gwamnatin Tarayya ta Kaddamar da Aikin samar da wutar sola na Naira Biliyan 12 a asibitin Malam Aminu Kano

Kwana biyu bayan rikicin wutar lantarki tsakanin Asibitin Koyarwa...

Kano Ta Zama Zakara A Jarrabawa NECO Ta Bana

Hukumar shirya jarrabawar kammala sakandire ta Najeriya (NECO),ta fitar...