Kantoman Karamar hukumar Bichi ya ba da umarni ga wadanda aka baiwa filaye a yankin

Date:

Daga Abubakar Lawan Bichi

Shugaban riko na karamar hukumar Bichi Alhaji Ahmad Kado Bichi ya ce sun dakatar da dukkanin wani fili da gwamnatin data gabata ta baiwa wasu mutane a karamar hukumar.

Ya ce karamar hukumar ta Bichi bisa umarni gwamnatin jihar Kano ta dakar da dukkan wani filin da aka bayar wanda suka hada Labi inda makiyaya suke Kiwo dabbobi, dajizuka, Makarantu, Asibitoci da dukkan sauran wuraren mallakin gwamnati.

Hasashen yanayin da zai kasance yau Juma’a a birnin Kano da wasu jihohin Nigeria

Alhaji Ahmad Kado yace karamar hukumar ta yi hakanne domin yin adalci ga kowa tare da kira da wanda suke da shaidar mallakar filayen a hannunsu da su gurfana a gaba kwamiti da aka samar kan harkokin kasa domin tantancewa don yin adalci ga kowa.

Idan za’a iya tunawa kadaura24 ta rawaito gwamnatin karamar hukumar ta da gabata ta raba filaye ga wasu mutane a karamar hukumar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Iftila’i: An Sami Ambaliyar Ruwa a garin Maiguduri

Mazauna wasu yankuna a Maiduguri, babban birnin jihar Borno...

Shugabanni ku rika gudanar da aiyukan da za su rage talauci a cikin al’umma – SKY

Daga Kamal Yakubu Ali   Fitaccen dan kasuwa a Kano Alhaji...

Muna da yakinin APC za ta lashe zabuka a Kano da Arewa don Tinubu ya yi tazarci a 2027 – Alfindiki

Jigo a jam’iyyar APCn Kano, Comrade Faizu Alfindiki, ya...

Bai dace ɗalibai su rika murnar kammala karatu ta hanyoyin da ba su dace ba – Mal Ibrahim Khalil

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa ‎ ‎ ‎Shugaban majalisar Malamai ta jihar Kano...