Yanzu-yanzu: Gwamnatin tarayya ta ayyana ranakun hutun karamar Sallah

Date:

Daga Khadija Abdullahi Aliyu

 

Gwamnatin tarayya ta ayyana ranakun Talata da Laraba 9 da 10 ga Afrilu, 2024 a matsayin ranakun hutu domin bukukuwan Sallah karama.

Kadaura24 ta rawaito Ministan harkokin cikin gida Olubunmi Tunji-Ojo ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da babban sakataren ma’aikatar, Aishetu Ndayako ya fitar ranar Lahadi.

Ministan ya taya daukacin al’ummar musulmi murnar kammala azumin watan Ramadan mai alfarma lafiya.

Iyalan Sheikh Dahiru Bauchi Sun Magantu Kan Labarin Rasuwarsa

Tunji-Ojo ya yi kira gare su da su yi koyi da kyawawan dabi’u da halaye na kyautatawa, soyayya, hakuri, zaman lafiya, tausayi, irin na Manzon Allah Sallallahu Alaihi Wasallama ya yi misali da shi.

Dan majalisar dokokin jihar kano Ibrahim kundila ya rasu

“Ya bukaci ‘yan Najeriya da su ci gaba da hadin kai domin ingantawa da samun zaman lafiya da hadin kai a kasar.

“Ministan na yiwa daukacin al’ummar musulmi barka da Sallah tare da addu’ar Allah ya karɓi ibadun da al’ummar musulmi suka yi a cikin watan na azumin Ramadan.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Sabon Rikici Ya Kunno Kai Cikin Jam’iyyar APC a Kano

Daga Aliyu Danbala Gwarzo   Karamin Ministan gidajen da raya burane...

Yadda Manoma a Nigeria ke cigaba da kokawa saboda karyewar farashin kayan abinchi

  Farashin kayan abinci kamar masara, gero da shinkafa na...

Inganta ilimi: Jaridar New Telegraph ta Karrama Gwamnan Kano

Daga Maryam Muhammad Ibrahim   Gwamnan jihar Kano Alhaji Abba Kabir...

Sanarwa ta musamman ga masu neman shiga aikin dansanda

Hukumar kula da aikin 'yan sanda na Kasa (POLICE SERVICE...