Yanzu-yanzu: Kotu ta Yankewa Dan Chinan Da Ya Kashe Ummita Hukunci

Date:

Daga Rahama Umar Kwaru

 

Babbar kotun jahar Kano, ta yanke wa dan chinan nan mau FrankGeng Quarong hukuncin kisa ta Hanyar rataya har sai ya mutu.

Kisan Ummita: Ba da niyyar kisa na daɓa mata wuƙa ba, in ji ɗan China da ya hallaka budurwarsa a Kano

Mai Shari’a Sunusi Ado Ma’aji yanke masa hukuncin ne bayan tabbatar da hujjojin da Masu gabatar da Kara suka yi agaban kotun.

 

Idan za’a iya tunawa kadaura24 ta rawaito Tun a ranar 16 ga watan satumba 2022, Frank Geng, ya hallaka ummita a Unguwar jambulo dake jihar kano.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

An dakatar da Shugaba da Sakataren kungiyar APC X Eagle forum

Kwamitin zartarwa na kungiyar APC X Eagle forum ya...

Yanzu-yanzu: Naja’atu Muhd ta mayarwa da Nuhu Ribado Martani Kan barazanar da ya yi mata

Daga Isa Ahmad Getso   Yar gwagwarmayar nan Hajiya Naja'atu Muhammad...

Zargin Sharrin: Ribado ya yi barazanar maka Naja Muhammad a Kotu

Daga Maryam Muhammad Ibrahim   Mai baiwa shugaban kasa shawara kan...

Rusau: Kwankwaso ya bukaci gwamnan Kano ya biya diyyar mutanen da aka kashe a Rimin Zakara

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Jigon jam’iyyar APC a jihar Kano,...