Da dumi-dumi: Hukumar Hisbah ta sake kama wata yar TIKTOK a Kano

Date:

Daga Isa Ahmad Getso

 

Hukumar Hisbah ta jihar kano ta tabbatar da kama guda cikin yan matan dake yin tiktok bisa laifin yin kalaman bidala.

Idan za’a iya tunawa kadaura24 ta rawaito a cikin makwannanne hukumar ta Kama tare da gurfanar da Tauraruwar TIKTOK Murja Ibrahim Kunya bisa zarginta da aika bidala da kuma kokarin yar da hankalin al’ummar unguwar da take zaune.

Kotu A Kano Ta Yanke Wa Mutumin Da Aka Kama Da Murja Kunya Hukunci

Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da Hukumar ta fitar a sahihin shafinta na Facebook a daren jiya alhamis.

Da dumi-dumi: Kotun Shari’ar Musulunci ta Kwace Kaddarorin Sha’aban Saboda Bashi

“Hukumar Hisbah takama Ramlat princess ta yi bidiyon da ta tallata kanta duk namijin da zai aure ta sai ya auro mata macen da za su dinga lalata da ita”. A cewar sanarwar

Zuwa yanzu dai hukumar bata bayyana Matakin da zata Dauka aka Ramlat ba, dangane da Zargin da ake yi mata Amma zamu cigaba da bibiyar lamarin.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Da gudu zan karɓi tayin kujerar mataimakin shugaban ƙasa – Barau Jibrin

Daga Isa Ahmad Getso Mataimakin shugaban Majalisar Dattawan Najeriya, Sanata...

Inganta tsaro: Shugaban K/H Tarauni ya ba da fili domin gina ofishin Civil Defence a karkasara

Daga Khadija Abdullahi Aliyu   Shugaban karamar hukumar Tarauni, Alhaji Ahmed...

Gwamnan Kano ya yi sabbin nade-nade

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya nada Malam...

Gwamnatin Kano ta bada hutun sabuwar shekarar Musulunci

Gwamnatin Jihar Kano ta ayyana gobe Alhamis, 26 ga...