Jarumar Hadiza Gabon Ta Yi Martani ga Masu Magana Kan Ramarta

Date:

Daga Khadija Abdullahi Aliyu

 

Jarumar masana’antar kannywood Hadiza Aliyu wacce aka fi sani da Hadiza Gabon ta bukaci masu magana akan ramar da tayi a kafafen Sada Zumunta da su mai da hankali akan abun da ya dami Arewacin Nigeria da Kasa baki daya.

” Me yasa yan Arewa bama mai da hankali kan matsalolin da suka dame mu ne”.

Hadiza Gabon ta bayyana hakan ne a sahihin shafinsa na Facebook.

Komai Girmanka Indai ka Shigo APC a Karkashina Zaka Zauna – Ganduje

“Ku mai da hankali kan matsalolin mu mana”. A cewar Gabon

Sabon Hotun Jaruma Hadiza Gabon

A shafin nata Hadiza Gabon ta goyi bayan duk mutanen da suka kalubanci masu ganin baiken ramar ta ta, mai makon mai da hankali kan matsalolin tsaro da talauci da tsadar abinchi da suke addabar al’ummar Nigeria.

Tsohon Hotun Jaruma Hadiza Gabon

A yan makwannin nan an ga hotunan yadda Jarumar ta rame sabanin yadda aka santa da gibarta. wasu suna ta hasashen cewa maganin rage kina jarumar ta sha, don rage kibarta.

Sai dai mutane da yawa suna ganin kamata yayi masu surutu akan batun su mai da hankali wajen yin kiraye-kirayen a magance matsalolin da suka addabi arewa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gawuna ya mika ta’aziyyar rasuwar Alhaji Aminu Dantata

Tsohon mataimakin gwamnan jihar Kano Dr. Nasiru Yusuf Gawuna...

Nijeriya ta yi babban rashi: Tinubu ya yi ta’aziyyar rasuwar Aminu Dantata

Daga Rukayya Abdullahi Maida   Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya...

Rasuwar Alhaji Aminu Dantata ta bar gibin da zai yi wuyar cikewa a Nigeria – Alhaji. Kabiru Sani Kwangila

Shugaban kamfanin gine-gine na SKY Alhaji Kabiru Sani Kwangila...

Sanarwa ta Musamman daga majalisar malaman Kano game da rasuwar Dantata

SANARWA MUHIMMIYA (GABATAR DA SALLATUL GA'IB) Assalamu Alaikum Warahmatullah, Sakamakon rasuwa...