Kotun Ƙoli Ta Yanke Hukuncin Shari’ar Zaɓen Jihohin Ribas da Taraba

Date:

Daga Maryam Muhammad Ibrahim

 

Kotun koli ta tabbatar da Kefas Agbu a matsayin zabebban Gwamnan jihar Taraba.

A zamanta na ranar Alhamis, kotun da kuma tabbatar da zaben Simi Fubara a matsayin Gwamnan Jihar Ribas.

Ina Sane Na Ki Fito Da Sakamakon WAEC Dina —Buhari

A hukunin da kwamitin alkalai biyar na kotun da Mai Shari’a Ibrahim Saulawa ya karanta, Kotun Kolin ta yi watsi da daukaka karar da dan takarar gwamnan Ribas na Jam’iyyar APC, Tonye Cole, ya yi saboda rashin hujjoji.

Haka kuma, hukuncin shari’ar Gwamnan Taraba da Mai shari’a Mohammed Lawal Garba ya karanta, ya yi watsi da karar da NNPP, Yahaya Sani.

Kotun kolin ta kuma fara yanke hukunci kan daukaka karar jihar Sokkwato.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rusau: Kwankwaso ya bukaci gwamnan Kano ya biya diyyar mutanen da aka kashe a Rimin Zakara

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Jigon jam’iyyar APC a jihar Kano,...

Za mu karawa Limamai, Ladanai da Na’ibansu alawus na wata-wata – Shugaban Karamar hukumar Dala

Daga Sani Idris maiwaya   Shugaban karamar hukumar Dala Alhaji Suraj...

Zargin kisa a R/Zakara: Gwamnatin Kano za ta kafa kwamiti – Waiya

Gwamnatin jihar Kano, ta ce za ta gudanar da...

Majalisar Dokokin Kano ta yi Doka kan masu tufar da yawu da majina a titi

Majalisar Dokokin jihar Kano ta amince da dokar cin...