Kotun Ƙoli Ta Yanke Hukuncin Shari’ar Zaɓen Jihohin Ribas da Taraba

Date:

Daga Maryam Muhammad Ibrahim

 

Kotun koli ta tabbatar da Kefas Agbu a matsayin zabebban Gwamnan jihar Taraba.

A zamanta na ranar Alhamis, kotun da kuma tabbatar da zaben Simi Fubara a matsayin Gwamnan Jihar Ribas.

Ina Sane Na Ki Fito Da Sakamakon WAEC Dina —Buhari

A hukunin da kwamitin alkalai biyar na kotun da Mai Shari’a Ibrahim Saulawa ya karanta, Kotun Kolin ta yi watsi da daukaka karar da dan takarar gwamnan Ribas na Jam’iyyar APC, Tonye Cole, ya yi saboda rashin hujjoji.

Haka kuma, hukuncin shari’ar Gwamnan Taraba da Mai shari’a Mohammed Lawal Garba ya karanta, ya yi watsi da karar da NNPP, Yahaya Sani.

Kotun kolin ta kuma fara yanke hukunci kan daukaka karar jihar Sokkwato.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Yan sanda a Kano sun lashi takobin samar da ingantaccen tsaro a ranar Takutaha

Kwamishinan ‘Yan Sandan Jihar Kano, CP Ibrahim Adamu Bakori,...

Gwamnatin Kano Ta Ayyana Ranar Hutun Mauludi

Gwamnatin Jihar Kano ta bayyana gobe Juma’a, 12 ga...

INEC ta yi Allah-wadai da masu yakin neman zabe tun kafin lokaci ya yi

Hukumar zaɓe ta ƙasa (INEC) ta yi Allah wadai...

Yin rijistar katin Zabe zata taimaki addinin musulunci da musulmai – Mal Usman Mai Dubun Isa

Shahararren mai yabon Manzon Allah (S A W) Malam...