Da dumi-dumi: Ganduje ya Gayyaci Kwankwaso, Gwamna Abba da Shekarau zuwa Jam’iyyar APC

Date:

Daga Rahama Umar Kwaru

 

A karshe shugaban jam’iyyar APC mai mulki ta kasa Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya gayyaci tsohon ubangidansa kuma dan takarar shugaban kasa zuwa jam’iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) domin dawo da martabar jam’iyya mai mulki.

Gwamna Ganduje ya mika irin wannan zumunci ga Gwamna Abba Kabir Yusuf da tsohon Sanata mai wakiltar Kano ta tsakiya, Malam Ibrahim Shekarau zuwa APC.

Hakikanin Yadda Siyasar Kano Zata Kasance a 2027 – Daga Bashir Hayatu Gentile

Ganduje wanda ya yi wannan roko a ranar Alhamis din da ta gabata a karshen taron masu ruwa da tsaki na jam’iyyar APC a Kano ya bayyana cewa jam’iyya mai mulki a shirye take ta dawo da daukacin ‘ya’yan jam’iyyar adawa APC.

Idan za’a iya tunawa kadaura24 ta rawaito wannan taron an yi shi ne domin cika Umarnin shugaban kasa Bola Tinubu na kokarin sulhunta Kwankwaso da Ganduje domin su yi tafiya daya cikin jam’iyyar APC.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

NNPPn Kano ta bayyana matsayar Kwankwaso kan batun yi wa Tinubu mataimaki a 2027

Shugabanin bangarori biyu na jam’iyyar NNPP a jihar Kano,...

A Gaggauce: Fadar shugaban Kasa ta musanta murabus din Sakataren gwamnatin tarayya

Daga Rahama Umar Kwaru Fadar shugaban Kasa ta musanta labarin...

Gawuna ya mika ta’aziyyar rasuwar Alhaji Aminu Dantata

Tsohon mataimakin gwamnan jihar Kano Dr. Nasiru Yusuf Gawuna...

Nijeriya ta yi babban rashi: Tinubu ya yi ta’aziyyar rasuwar Aminu Dantata

Daga Rukayya Abdullahi Maida   Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya...