Da dumi-dumi: Ganduje ya Gayyaci Kwankwaso, Gwamna Abba da Shekarau zuwa Jam’iyyar APC

Date:

Daga Rahama Umar Kwaru

 

A karshe shugaban jam’iyyar APC mai mulki ta kasa Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya gayyaci tsohon ubangidansa kuma dan takarar shugaban kasa zuwa jam’iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) domin dawo da martabar jam’iyya mai mulki.

Gwamna Ganduje ya mika irin wannan zumunci ga Gwamna Abba Kabir Yusuf da tsohon Sanata mai wakiltar Kano ta tsakiya, Malam Ibrahim Shekarau zuwa APC.

Hakikanin Yadda Siyasar Kano Zata Kasance a 2027 – Daga Bashir Hayatu Gentile

Ganduje wanda ya yi wannan roko a ranar Alhamis din da ta gabata a karshen taron masu ruwa da tsaki na jam’iyyar APC a Kano ya bayyana cewa jam’iyya mai mulki a shirye take ta dawo da daukacin ‘ya’yan jam’iyyar adawa APC.

Idan za’a iya tunawa kadaura24 ta rawaito wannan taron an yi shi ne domin cika Umarnin shugaban kasa Bola Tinubu na kokarin sulhunta Kwankwaso da Ganduje domin su yi tafiya daya cikin jam’iyyar APC.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Zargin kisa a R/Zakara: Gwamnatin Kano za ta kafa kwamiti – Waiya

Gwamnatin jihar Kano, ta ce za ta gudanar da...

Majalisar Dokokin Kano ta yi Doka kan masu tufar da yawu da majina a titi

Majalisar Dokokin jihar Kano ta amince da dokar cin...

Sanata Barau zai baiwa dalibai 1,000 tallafin karatu a Kano ta tsakiya da ta Kudu

Daga Aliyu Danbala Gwarzo   Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau...

Kamfanin Gerawa ya ba da tallafin Kwamfutoci 100 ga al’ummar Gezawa

Daga Abdulmajid Habib Tukuntawa   Kamfanin shinkafa na Gerawa Rice Mills...