Da dumi-dumi: Kotun Ƙoli ta Yanke Hukuncin Shari’ar Zaɓen Gwamnan jihar Bauchi

Date:

Daga Abdullahi Shu’aibu Hayewa

 

 

Kotun koli ta tabbatar da zaben Bala Mohammed a matsayin gwamnan jihar Bauchi.

Mai shari’a Ibrahim Saulawa wanda ya karanta hukuncin ya yi watsi da karar da Sadique Abubakar na jam’iyyar APC ya shigar bisa rashin cancanta.

Da dumi-dumi: Kotun Ƙoli ta Yanke Hukuncin Shari’ar Zaɓen Gwamnan Lagos

Gwamna Bala Muhammad dai shi ne wanda yayi nasara a kotun sauraren kararrakin zaben gwamna jihar Bauchi kuma ya sake yin nasara a kotun daukaka kara,yau kuma Kotun Ƙoli ta tabbatar masa da nasarar sa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Yanzu-yanzu: Naja’atu Muhd ta mayarwa da Nuhu Ribado Martani Kan barazanar da ya yi mata

Daga Isa Ahmad Getso   Yar gwagwarmayar nan Hajiya Naja'atu Muhammad...

Zargin Sharrin: Ribado ya yi barazanar maka Naja Muhammad a Kotu

Daga Maryam Muhammad Ibrahim   Mai baiwa shugaban kasa shawara kan...

Rusau: Kwankwaso ya bukaci gwamnan Kano ya biya diyyar mutanen da aka kashe a Rimin Zakara

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Jigon jam’iyyar APC a jihar Kano,...

Za mu karawa Limamai, Ladanai da Na’ibansu alawus na wata-wata – Shugaban Karamar hukumar Dala

Daga Sani Idris maiwaya   Shugaban karamar hukumar Dala Alhaji Suraj...