Yanzu-yanzu: Kotun Ƙoli ta Sanya Ranar Yanke Hukunci kan Shari’ar Zaɓen Gwamnan Zamfara

Date:

Daga Khadija Abdullahi Aliyu

Kotun Kolin Nigeria ta ce ta sanya ranar Juma’a 12 ga Janairu, 2024 a matsayin ranar da zata yanke hukuncin kan shari’ar zaben gwamnan jihar Zamfara.

Hakan dai na kunshe ne cikin wata sanarwa da kotun kolin ta aikewa lauyoyin bangarorin biyu.

Talla

Idan za’a iya tunawa kadaura24 ta rawaito Jam’iyyar APC da dan takarar ta na gwamnan jihar Bello Muhammad Matawalle ne suka daukaka kara zuwa kotun kolin don kalubalantar hukuncin da kotun daukaka kara ta yanke.

Malam Shekarau Ya Yiwa Abba da Gawuna Nasiha Kan Hukunci Kotun Ƙoli

Ita dai kotun daukaka karar ta bukaci a sake zabuka a wasu mazabu dake jihar, lamarin da jam’iyyar APC tace bata lamunta ba hakan tasa ta garzaya kotun kolin.

Hukuncin kotun kolin dai shi ne zai kawo karshen ja’in jar da ake yi tsakanin jam’iyyar APC da PDP dake mulkin jihar karkashin gwamna Lawan Dare.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamnatin Kano Ta Kammala Aikin Gina Mayanka ta Naira Biliyan 1.5

Daga Zakaria Adam Jigirya     Gwamnatin jihar Kano ta karkashin Shirin...

An dakatar da Shugaba da Sakataren kungiyar APC X Eagle forum

Kwamitin zartarwa na kungiyar APC X Eagle forum ya...

Yanzu-yanzu: Naja’atu Muhd ta mayarwa da Nuhu Ribado Martani Kan barazanar da ya yi mata

Daga Isa Ahmad Getso   Yar gwagwarmayar nan Hajiya Naja'atu Muhammad...

Zargin Sharrin: Ribado ya yi barazanar maka Naja Muhammad a Kotu

Daga Maryam Muhammad Ibrahim   Mai baiwa shugaban kasa shawara kan...